Majalisar Wakilai Ta Gayyaci Tsohon Minista Hadi Sirika Kan Batun Nigeria Air

Majalisar wakilai ta gayyaci tsohon ministan sifirin jiragen sama, Hadi Sirika kan shirin da aka yi na samar da jirgin sama na Najeriya Air.

Ana sa ran tsohon ministan zai yi wa yan majalisar bayani kan inda aka kwana a batun samar da jirgin a lokacin da ya sauka daga kan mukaminsa.

Har ila yau Sirika zai yi karin haske kan abubuwa da dama da suka dabaibaye batun samar da jirgin.

Majalisar wakilan ta kuma gayyaci ministan ma’aikatar na yanzu, Festus Keyamo da kuma shugaban hukumar NCAA da kuma kamfanonin jiragen sama na cikin gida.

More News

Gwamnatin Adamawa Ta Ƙara Hutun Ɗaliban Makarantu Saboda Annobar Cutar Ƙyanda

Gwamnatin jihar Adamawa ta tsawaita lokacin komawar É—aliban jihar makarantunsu domin fara  zangon karatu na uku saboda annobar cutar Æ™yanda. A wata sanarwa ranar Litinin,...

Sojan Jamhuriyar Nijar sun kama Gawurtaccen ÆŠan Fashin dajin Najeriya Kachalla Mai Daji

Dakarun sojan Jamhuriyar Nijar sun samu nasara kama gawurtaccen É—an fashin dajin nan mai suna Kachalla Mai Daji a garin Illela dake kan iyakar...

Ƴan Fashin Daji Sun Kashe Mutane 7 A Jihar Kebbi

Mutane 7 aka bada rahoton ƴan fashin daji sun kashe  a garin Tudun Bici dake ƙaramar hukumar Danko Wasagu ta jihar Kebbi. A cewar mazauna...

Tsoffin gwamnoni sun wawashe sama da naira tiriliyan 2 tun komawa dimokuraÉ—iyya

Aƙalla tsoffin gwamnoni 58 ne ake zargin sun wawure kuma sun yi almubazzarancin jimillar naira Tiriliyan 2.187 a cikin shekaru 25 tun komawa mulkin...