Kotu za ta yanke hukuncin karshe kan shari’ar kujeran gwamnan Kano ranar Laraba

A Ranar Laraba Mai Zuwa Ne (2-10-2019) Kotu Za Ta Yanke Hukuncin Karshe Game Da Shari’ar Zaben Kano

Wa kuke yi wa fatan nasara tsakanin Abba da Ganduje?

Abban ne ko Gandujen ne?

nt

More from this stream

Recomended

Kotun Tarayya Ta Tabbatar Da David Mark A Matsayin Shugaban ADC

Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta tabbatar da shugabancin jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) ƙarƙashin jagorancin tsohon shugaban majalisar dattawa, David Mark. Kotun ta yi watsi da ƙarar da ɗan majalisar wakilai, Leke Abejide, ya shigar kan shugabancin jam’iyyar, inda ta bayyana cewa lamarin ya shafi harkokin cikin gida na jam’iyyar siyasa. Mai […]