Hukumar da’ar ma’aikata ta jihar Kano ta amince da karin girma ga manya da kananan ma’aikata 118 a ma’aikatu da sassa da hukumomi 13. Shugaban hukumar Dr Umar Shehu Minjibir
Hukumar da’ar ma’aikata ta jihar Kano ta amince da karin girma ga manya da kananan ma’aikata 118 a ma’aikatu da sassa da hukumomi 13. Shugaban hukumar Dr Umar Shehu Minjibir
A jiya Lahadi ne wasu magoya bayan gwamnan jihar Kano, Abba Yusuf, suka yi dandazo a harabar wasanni ta Lekan Salami dake birnin Ibadan a jihar Oyo domin gudanar da
Alhamdulillah, bayan sakonni da mutane ke ta turo mana daga ko’ina game da wannan bawan Allah ni da Baba Ali SSA HealthAffairs, mun sanar da mai girma Gwabnan Kano HE.
Gwamnatin jihar Kano ta bayyana cewa ta fara bayar da tallafin Naira 20,000 ga ‘yan mata 45,000 domin tallafa wa ilimin ‘ya’ya mata tare da karfafa gwiwar iyaye su tura
Rundunar ‘yan sanda a jihar Kano ta bayar da sanarwar kawo karshen dokar hana fita ta tsawon sa’a 24, da aka sanya a jihar. Mai magana da yawun rundunar, SP
Kwamishinan ma’aikatar ilimin gaba da sakandare Dakta Yusuf Ibrahim Kofarmata ya shirya wani gagarumin shiri na bayar da tallafin magunguna ga jama’a a Kofarmata, Kano, a wani gagarumin baje kolin
Murja Ibrahim Kunya ta bayyana cewa ba ta da sha’awar shirin auren zaurawa da za a yi a Kano wanda hukumar Hisbah ta jihar ta shirya. Ana sa ran shirin
Gwamna Abba Kabir Yusuf na jihar Kano ya fara rabon buhunan shinkafa ga mazauna jihar. Ya kara da cewa kimanin mutane 1060 ne za su amfana da wannan, inda ya
A wani yunkuri na rage wa dalibai da iyalai matsalolin kudi da suke fama da su a halin yanzu, Gwamna Abba Kabir Yusuf na jihar Kano ya bayyana kudirinsa ba
An kama wasu mutane biyu da ake zargi da neman yin auren jinsi a Kano da ke arewa maso yammacin Najeriya. Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa, kwamandan Hisba ne ya bayyana
Rabi’u Musa Kwankwaso, Presidential Candidate of the New Nigeria Peoples Party (NNPP) and leader of the Kwankwasiyya Movement, has stated that the incoming Kano government will revisit the dethronement of
Hakkin mallakar hoto SALIHU TANKO YAKASAI Image caption Gwamnan Kano Abdullahi Umar Ganduje A ranar Litinin 20 ga watan Janairun 2020 ne Kotun Koli ta yi watsi da karar da
Image caption Shari’a tsakanin Ganduje da Abba Kabir na daga cikin shari’un da suka ja hankali a Najeriya A yau ne ake sa ran kotun kolin Najeriya za ta yanke
Dan takarar gwamna na jam’iyyar PDP a Kano, ya ce za su daukaka kara domin kalubalantar tabbatar da Abdullahi Umar Ganduje a matsayin zababben gwamnan jihar Kano da kotun sauraron
A Ranar Laraba Mai Zuwa Ne (2-10-2019) Kotu Za Ta Yanke Hukuncin Karshe Game Da Shari’ar Zaben Kano Wa kuke yi wa fatan nasara tsakanin Abba da Ganduje? Abban ne
Image caption Abba Kabir Yusuf yana kalubalantar nasarar Gwamna Ganduje A ranar Alhamis ne kotun mai sauraron kararrakin zaben gwamna ta fara zaman share-fage a kan karar da ke gabanta.