Kotu ta tabbatar da nasarar zaɓen gwamnan Bauchi Bala Abdulkadir

Kotun sauraron kararrakin zaben gwamnan jihar Bauchi ta tabbatar da nasarar gwamna Bala Mohammed na jam’iyyar PDP a zaben gwamnan jihar da aka gudanar a ranar 18 ga watan Maris.

Kotun ta yi watsi da karar da jam’iyyar APC da dan takararta na gwamna, tsohon babban hafsan sojin sama, Air Marshal Sadique Abubakar suka shigar.

Ta ce babu wani kwakkwaran dalili na soke zaben saboda an gudanar da zaben ne bisa bin doka da oda.

Kwamitin mutum uku ne ya yanke hukuncin a karkashin mai shari’a P.T Kwahar.

More News

An fara rushe wasu gine-gine 500 a kasuwar Karmo dake Abuja

Hukumar FCTA dake kula da birnin tarayya Abuja ta fara rushe gine-gine sama da 500 da aka yi ba bisa ka'ida ba a kasuwar...

Tinubu ya tarbi shugaban kasar Senegal Bassirou Faye a fadar Aso Rock Villa

A ranar Alhamis ne shugaba Bola Tinubu ya tarbi shugaban kasar Senegal Bassirou Faye a fadar Aso Rock Villa, a ziyarar da Faye ya...

NEMA ta karɓi ƴan Najeriya 150 da aka dawo dasu gida daga ƙasar Chad

Hukumar Bada Agajin Gaggawa ta Ƙasa NEMA ta ce ta karɓi ƴan Najeriya 150 da aka dawo da su bayan da su ka maƙale...

Ƙungiyar ƙwadago ta ƙi amincewa da ₦48,000 a matsayin mafi ƙarancin albashi

Taron zaman ganawa da ƴan kungiyar ƙwadago da gwamnatin ta tarayya ta kira  ya tashi babu shiri bayan da wakilan kungiyar ƙwadago suka fice...