Gwamnatin Sokoto za ta tura ƴan jiharta karatu China

Gwamnatin jihar Sokoto ta dauki nauyin dalibai 15 ‘yan asalin jihar domin yin karatu a kasar Sin.

Shugaban hukumar bayar da tallafin karatu ta jihar Sokoto, Abdulkadir Dan’iya ne ya bayyana hakan a wata hira da manema labarai a ofishinsa ranar Juma’a.

Ya bayyana cewa daliban za su karanci kwasa-kwasan injiniyanci.

A cewarsa, za su bar kasar ne a mako na farko ko na biyu na watan Nuwamba.

“A halin yanzu suna fuskantar wani nau’i na daidaito wanda ya zama dole don zama a wata ƙasa. Gwamnatin jihar ta riga ta fitar da kudade don karatunsu da kuma kula da su,” in ji shi

More News

Gwamantin Kano na kashe naira biliyan 1.2 duk wata don samar da ruwan sha—Kwamishina

Gwamnatin jihar Kano na kashe kimanin naira biliyan 1.2 duk wata don samar da ruwan sha na tafi da gidanka a cikin babban birnin...

Wasu ɗaliban Jami’ar Jihar Nasarawa sun mutu a lokacin turmutsutsin karɓar tallafin abinci

Dalibai biyu daga Jami’ar Jihar Nasarawa da ke Keffi (NSUK) sun rasa rayukansu a wani turmutsitsi da ya barke a lokacin da suke kokarin...

Jarumin Nollywwood, Mr. Ibu, ya rasu

Jarumin Nollywood, John Okafor, wanda aka fi sani da "Mr Ibu", ya rasu yana da shekaru 62. Emeka Rollas, shugaban kungiyar Actors Guild of Nigeria,...

Miyetti Allah ta nemi a cafke Sunday Igboho saboda barazanar yaƙar Fulani

Kungiyar Miyetti Allah Cattle Breeders Association of Nigeria, MACBAN, ta yi kira da a damke wani dan kabilar Yarbawa, Sunday Adeyemo, wanda aka fi...