Tauraron dan wasan Real Madrid, Vinicius Jr, ya bayyana cewa ya yanke shawarar ci gaba da zama a kulob din ne saboda yana son ci gaba da taka leda a
Karanta sababbin labarai da rahotanni daga Arewacin Najeriya a cikin harshen Hausa a AREWA News. Mun kawo maku bayanan da suka shafi siyasa, kasuwanci, al’amura da kuma harkokin jama’a a yau da kullum.
Tauraron dan wasan Real Madrid, Vinicius Jr, ya bayyana cewa ya yanke shawarar ci gaba da zama a kulob din ne saboda yana son ci gaba da taka leda a
Rahotanni sun bayyana cewa mayakan kungiyar ISWAP sun kai harin kwanton bauna kan bangaren Jama’atu Ahlis Sunna Lidda’awati wal-Jihad (JAS) a yankin Bula Murge da ke karamar hukumar Bama ta
Rahotanni sun bayyana cewa mayakan kungiyar ISWAP sun kai harin kwanton bauna kan bangaren Jama’atu Ahlis Sunna Lidda’awati wal-Jihad (JAS) a yankin Bula Murge da ke karamar hukumar Bama ta
Mataimakin Shugaban Amurka, J.D. Vance, ya bayyana cewa tattaunawa tsakanin Amurka da Iran na fuskantar ƙalubale, inda ya ce yana kallon Iraniyawa a matsayin mutane masu taurin kai. A wata
Gwamnatin jihar Kwara ta ce an sako mutanen da aka yi garkuwa da su daga ƙauyukan Woro da Nuku a karamar hukumar Kaiama ta jihar Olayinka Fafoluyi mai taimakawa gwamnan
Mutane biyu sun rasa rayukansu bayan da wani mamakon ruwan sama da ya haifar da ambaliyar ruwa a wani ɓangare na garin Damaturu babban birnin jihar Yobe. Hukumar bada agajin
Shugaban Amurka, Donald Trump, ya yi gargadin cewa Iran za ta fuskanci mummunan hari idan ta ci gaba da rufe mashigin ruwan Strait of Hormuz, wanda ke da muhimmanci wajen
Matatar Dangote Petroleum Refinery ta sanar da rage farashin litar fetur da take sayarwa ga dillalai daga N1,215 zuwa N1,165, wanda ya nuna ragin N50 kan kowace lita. Haka kuma,
Rundunar Operation Hadin Kai ta ayyana wasu manyan shugabannin kungiyar ISWAP a matsayin wadanda ake nema bayan ta gano bayanansu daga na’urorin sadarwa da aka kwato a wani samame da
Fitaccen malamin addinin Musulunci, Sheikh Ahmad Abubakar Gumi, ya bayyana cewa babu wani laifi idan malamai suka shiga siyasa domin ba da gudummawa wajen inganta shugabanci. Gumi ya bayyana hakan
Hukumar Yaƙi da Cin Hanci da Rashawa (ICPC) ta kammala bincikenta kan cece-ku-cen da ya shafi cibiyar Presidential Foreign Intervention Promotion Council (PFIPC), wadda ake zargin ba ta da sahihanci.
Iyalan Alƙalin Babbar Kotun Jihar Kebbi, Mai Shari’a Faruk Hassan Bunza, sun tabbatar da cewa sun biya Naira miliyan 50 ga masu garkuwa da mutane domin samun sakinsa. An sace
Sanata Rufai Sani Hanga dake wakiltar mazabar Kano ta tsakiya a majalisar dattawa ya sanar da ficewarsa daga jam’iyar adawa ta NDC. Hanga wanda shi ne sanata ɗaya tilo na
Ministan Harkokin Wajen Iran, Abbas Araqchi, ya isa birnin Najaf na ƙasar Iraƙi domin halartar bikin Arbaeen, kamar yadda hukumomin Iran suka tabbatar. Araqchi ya wallafa hotonsa bayan saukarsa a
Rahotanni sun nuna cewa satar mai a tashoshin mai na Burtaniya ta ƙaru bayan tashin farashin man fetur da ya biyo bayan rikicin da ya ɓarke tsakanin Amurka da Iran.
Miliyoyin mabiya mazahabar Shi’a daga sassa daban-daban na duniya suna gudanar da tattakin Arbaeen a birnin Karbala na ƙasar Iraq domin tunawa da cika kwanaki 40 da kisan Imam Hussain,
Gwamnan jihar Katsina,Dikko Umar Radda ya shawarci mazauna jihar da kada su siyasantar da matsalar tsaron jihar maimakon haka su ƙara yawan addu’a domin samun zaman lafiya mai ɗorewa tare
Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya jagoranci wata tawaga zuwa hedkwatar kamfanin Huawei da ke birnin Shenzhen na ƙasar Sin domin tattauna yiwuwar haɗin gwiwa wajen bunƙasa fasahar zamani a
Ofisoshin jakadancin Amurka da ke Bagadaza da Erbil sun gargaɗi ’yan ƙasar Amurka da ke Gabas ta Tsakiya da su kasance cikin shirin ficewa daga yankin idan rikicin tsaro ya
Rundunar sojin Najeriya ta ce matar wani babban jami’in kula da harkokin kuɗaɗen ƙungiyar ISWAP tare da ɗanta mai shekara 11 sun miƙa wuya ga dakarun Operation Hadin Kai a