Rundunar yan sandan jihar Nasarawa ta ce ta kaddamar da bincike kan mutuwar wasu yara 5 a cikin wata mata da aka ajiye ba amfani da ita. Lamarin ya faru
Rundunar yan sandan jihar Nasarawa ta ce ta kaddamar da bincike kan mutuwar wasu yara 5 a cikin wata mata da aka ajiye ba amfani da ita. Lamarin ya faru
Usman Bugaje tsohon dan majalisar wakilai ta tarayya ya ce gwamnatin shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu ta kasa magance ko daya daga matsalolin da ta gada. Bugaje ya bayyana haka
Dakataccen gwamnan jihar Ribas, Siminalayi Fubara ya dawo birnin Fatakwal a ranar Juma’a bayan hutun mako biyu da yayi a kasashen waje. Fubara ya sauka a filin jirgin saman kasa
Mayakan kungiyar yan ta’adda ta ISWAP sun kai farmaki garin Buni Gari dake karamar hukumar Gujba ta jihar Yobe da tsakar daren ranar Juma’a. Harin na zuwa ne kwanaki biyu
Ademola Adeleke gwamnan jihar Osun ya yi watsi da batun dake cewa akwai yiyuwar ya fice daga jam’iyar PDP. Gwamnan ya ayyana biyayyarsa ga jam’iyar PDP a lokacin wani taro
Shanu kusan 18 ne suka mutu bayan da ake zargin sun yi kiwo a wata gona da aka yiwa feshin magani a garin Vwei dake karamar hukumar Riyom ta jihar
Hon. Dennis Agbo, mamba a majalisar wakilai ta tarayya dake wakiltar mazabar Igbo-Eze North/Udenu ta jihar Enugu ya fice daga jam’iyar Labour Party inda ya koma jam’iyar PDP. Agbo wanda
Kwamitin zartarwa na jam’iyar PDP ya gudanar da wani taron gaggawa a hedkwatar jam’iyar dake Abuja. Taron na zuwa ne bayan da a yan kwanakin nan wasu jiga-jigan yan siyasa
Mai Shari’a, Jude Onwuegbuzie na babbar kotun tarayya dake Abuja ya yi watsi da bukatar da tsohon gwamnan Babban Bankin Najeriya, Godwin Emefiele ya gabatar gabansa inda ya nemi kotun
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Mallam Nasir El-Rufai ya ziyarci mai martaba Sarkin Kano Muhammad Sanusi II a fadarsa dake Kano a ranar Litinin. A yayin ziyarar El-Rufai na tare da
Wasu da ake zargin mayakan Boko Haram ne sun kashe yan bijilante 2 da kuma wasu mutane 10 masu yin ita ce a kauyen Bokko Ghide dake karamar hukumar Gwoza
Wani fefan bidiyo da ya karade kafafan soshiyal midiya ya nuna lokacin da wani fitaccen mai yin TikTok da ake kira da suna “Disturbing” ya mutu lokacin da yake tsaka
Rundunar yan sandan jihar ta samu nasararar kubutar da wani mutum da aka yi garkuwa da shi a ranar Talata a kauyen Umuege dake yankin Awka a jihar. SP Tochukwu
Akalla fasinjoji 19 aka bada rahoton anyi garkuwa da su a garin Jor dake kan hanyar Adoka-Naka-Makurdi a karamar hukumar Gwer West ta jihar Benue. An yi garkuwa da fasinjojin
Ƴan bindiga sun kashe mutane uku tare da jikkata wasu a wani mummunan hari da suka kai tashar mota dake Ilesha Ibaruba a ƙaramar hukumar Baruten ta jihar Kwara. A
Jami’an hukumar tsaro ta NSCDC wato Civil Defense sun kama wani mutum dake É—auke da bindiga a wata Church dake Æ™aramar hukumar Bokkos ta jihar Filato a ranar Lahadi. Lamarin
Jami’an hukumar tsaro ta NSCDC wato Civil Defense sun kama wani mutum dake É—auke da bindiga a wata Church dake Æ™aramar hukumar Bokkos ta jihar Filato a ranar Lahadi. Lamarin
Fasinjoji 6 da shanu 11 aka bada rahoton sun mutu a wasu jerin hatsuran mota da suka faru a Gada Biyu dake kan babbar hanyar Abuja zuwa Lokoja. Wani shedar
Theophilus Danjuma tsohon ministan tsaro ya yi kira ga ƴan Najeriya da su ɗauki alhakin kare lafiyarsu. Da yake magana a ƙaramar hukumar Takum ta jihar Taraba, Danjuma ya ce
Mutane da dama aka bada rahoton sun maƙale a cikin baraguzan wani ginin bene mai hawa uku da ya ruguzo dake layin Orumeta a yankin unguwar Ojudu-Berger dake jihar Lagos.