Aƙalla mutane 15 ne suka mutu wasu 10 suka jikkata a wani hatsarin mota da ya faru a garin Chiromawa, dake kan titin Kano zuwa Zariya. Hatsarin ya faru ne
Aƙalla mutane 15 ne suka mutu wasu 10 suka jikkata a wani hatsarin mota da ya faru a garin Chiromawa, dake kan titin Kano zuwa Zariya. Hatsarin ya faru ne
Rundunar ƴan sandan jihar Taraba da haɗin gwiwar dakarun sojoji da kuma mafarauta sun ceto wani injiniya ɗan ƙasar Isra’ila, Gil Itamar daga hannun masu garkuwa da mutane a ƙaramar
Wata gobara da ta tashi da tsakar ranar Alhamis ta ƙone wani sashe na ginin Gidan Ado Bayero inda jami’ar North West take a ƙofar Nasarawa cikin birnin Kano. Gobarar
Rundunar ƴan sanda a jihar Nasarawa ta ce jami’anta sun samu nasarar ceto ɗalibai biyu na Jami’ar Tarayya ta Lafia da ƴan bindiga suka yi garkuwa da su. A wata
Gidajen mai a jihar Lagos sun kara kuɗin man fetur ya zuwa ₦930 akan kowace lita. Wani binciken da jaridar The Cable ta gudanar ta gano cewa gidan mai na
Mutane biyu sun rasa rayukansu a yayin da wasu 17 suka samu nau’in raunuka daban-daban bayan da wata motar tirela ta fadi a wurin wani shingen binciken sojoji dake kan
Gwamna Monday Okpebholo na jihar Edo ya bayar da umarnin gudanar da bincike kan mafarautan da aka yiwa kisan gilla akan hanyarsu ta zuwa gida bikin sallah. Wasu fusatattun matasa
Gwamna Monday Okpebholo na jihar Edo ya bayar da umarnin gudanar da bincike kan mafarautan da aka yiwa kisan gilla akan hanyarsu ta zuwa gida bikin sallah. Wasu fusatattun matasa
Sulaiman Nazif Gamawa tsohon mataimakin shugaban jam’iyar PDP na ƙasa ya sanar da ficewarsa daga jam’iyar PDP. Nazif wanda tsohon sanata ne da ya wakilci al’ummar mazabar arewacin Bauchi ya
Gwamnatin tarayya ta ayyana ranakun Litinin da Talata a matsayin ranakun hutun shagulgulan bikin Karamar Sallah. Magdalene Ajani babbar sakatariyar dindindin a ma’aikatar harkokin cikin gida ita ta sanar da
An gano gawar wani matashi da aka bayyana da suna Rayyanu a wani masallaci bayan sallar asuba a garin Paso dake ƙaramar hukumar Gwagwalada a birnin tarayya Abuja. Wani mazaunin
Rundunar ƴan sandan jihar Adamawa ta ce ta kama wani da ake zargi da hannu a kisan Abbas Yuguda wani matashi mai sana’ar POS ɗan shekaru 30 a ƙaramar hukumar
Siminalayi Fubara dakataccen gwamnan jihar Ribas ya ce bashi da wata alaƙa da wata ƙungiya ta masu tayar da kayar baya a yankin Neja Delta. Akwai dai zargin da ake
Gwamnatin tarayya ta tabbatar da sake kama mutane 5 daga cikin 12 da suka tsere daga gidan gyaran hali na Koton Karfe a jihar Kogi biyo bayan tserewar da suka
Wasu ƴan bindiga da ake zargin mayaƙan kungiyar IPOB ne dake fafutukar kafa ƙasar Biafra sun kashe mutane biyar a jihar Anambra. A cewar Zagazola Makama dake wallafa bayanai kan
Dakarun rundunar jami’an tsaron haɗin gwiwa ta JTF a jihar Kebbi sun kashe wasu mutane biyu da ake zargin ƴan ta’addan kungiyar Lakurawa ne a yankin Rubin Bisa da Fana
Ƴan sanda a jihar Borno sun kama wata mata mai suna, Falmata Muhammad mai shekaru 44 da ake zargi da kashe mijinta ta hanyar caka masa wuƙa a garin Pulka
Ƴan sanda a jihar Borno sun kama wata mata mai suna, Falmata Muhammad mai shekaru 44 da ake zargi da kashe mijinta ta hanyar caka masa wuƙa a garin Pulka
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Atiku Abubakar ya ce shi da wasu ƴan adawa za su samar da wata haɗaka ta jam’iyyu da za ta ƙwace mulki daga jam’iyar APC a
Hukumar Bada Agajin Gaggawa ta Ƙasa NEMA ta sanar da karbar ƴan Najeriya 180 da aka dawo dasu gida daga birnin Yamai na jamhuriyar Nijar. A wani saƙo da hukumar