Hukumar bada agajin gaggawa ta jihar Niger(NSEMA) ta ce mutane 25 suka mutu a yayin da sama da 10 suka bace biyo bayan ambaliyar ruwan da ta faru a garuruwan
Hukumar bada agajin gaggawa ta jihar Niger(NSEMA) ta ce mutane 25 suka mutu a yayin da sama da 10 suka bace biyo bayan ambaliyar ruwan da ta faru a garuruwan
Okolie Lawrence da Akingbaso Olarenwaju yan majalisar wakilai biyu sun canza sheka ya zuwa jam’iyar APC. Tajuddeen Abbas shugaban majalisar shi ne ya sanar da sauya shekar ta su cikin
Shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu ya isa birnin Lagos inda zai halarci bikin cika shekara 50 na Kungiyar Tattalin Arzikin Kasashen Afrika ta Yamma wato ECOWAS. Jirgin shugaban kasar ya
Shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu ya isa birnin Lagos inda zai halarci bikin cika shekara 50 na Kungiyar Tattalin Arzikin Kasashen Afrika ta Yamma wato ECOWAS. Jirgin shugaban kasar ya
Hukumar FRSC dake kiyaye afkuwar hatsura akan titunan Najeriya ta ce fasinjoji 19 suka mutu a wani hatsarin mota akan hanyar Lokoja zuwa Obajana a jihar Kogi. Olusegun Ogungbemide mai
Gwamnan jihar Borno, Babagana Umara Zulum ya ce babu wata karamar hukuma a jihar Borno da za a bari ta fada karkashin ikon yan ta’adda. Zulum ya fadi haka ne
Mutum daya aka bada rahoton ya jikkata a wata fashewar wani abu da tsakar ranar Litinin a wurin hawa motar haya dake kan babbar hanyar Mararaba zuwa Nyanya a birnin
Shugaban majalisar wakilai, Tajuddeen Abbas ya janye kudirin dokar dake neman hukunta duk mutumin da ya cancanta ya yi zabe amma ya ki yi. Abbas da kuma Daniel Ago dan
Hukumar Birnin Tarayya Abuja FCTA ta rufe ginin sakatariyar jam’iyar PDP dake Abuja kan zargin da ake yiwa jam’iyar na gaza biyan harajin kudin kasa. Ginin dake unguwar Wuse Zone
Yan bindiga sun kai farmaki rukunin gidaje na Grow Homes Estate dake Kubwa a Abuja inda suka yi awon gaba da mutane biyu. Lamarin ya faru ne a tsakanin karfe
Rundunar yan sandan jihar, Anambra ta ce jami’anta sun lalata wata masana’antar kera boma-bomai da ake amfani da ita a matsayin sansanin mayakan IPOB a Isseke dake karamar hukumar Ihiala
Dakarun rundunar sojan Najeriya dake aiki a rundunar Operation Fansar Yamma da take yaki da yan bindiga a yankin arewa maso yamma sun samu nasarar kashe yan bindiga da dama
Dakarun rundunar sojan Najeriya dake karkashin rundunar samar da tsaro ta Operation Hadin Kai dake aiki a yankin arewa maso gabas sun dakile wani hari da mayakan kungiyar yan ta’adda
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ziyarci Rauf Aregbesola tsohon gwamnan jihar Osun a gidansa dake jihar. A wani bidiyo da ya wallafa a shafinsa na X da aka
Mutane aka bada rahoton an jikkata bayan da jami’an rundunar yan sandan birnin tarayya Abuja sun harba barkonon tsohuwa domin tarwatsa yan asalin Birnin Tarayya Abuja da suke gudanar da
Makiyaya biyu mace da namiji aka bada rahoton an kashe su a wajejen garin Tahore dake ka karamar hukumar Bokkos ta jihar Plateau. Wasu makiyaya dake yankin sun ce an
Hukumar Gidajen Gyaran Hali ta Najeriya ta ce jami’anta sun fara farautar wasu fursunoni 7 da suka tsere daga gidan gyaran hali dake Ilesa a jihar Osun da tsakar daren
Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya dawo Abuja bayan ziyarar da yakai birnin Rome na kasar Italiya inda ya halacci bikin kaddamar da Fafaroma Leo XIV. Jirgin shugaban kasar ya
Rundunar yan sandan jihar katsina ta ce jami’anta sun ceto wasu fasinjoji 5 da yan bindiga suka yi garkuwa da su a karamar hukumar Faskari ta jihar. Abubakar Aliyu mai
Dakarun sojan Najeriya dake karkashin rundunar samar da tsaro a jihar Plateau ta Operation Safe Haven sun kashe wasu mutane biyu da ake zargin yan bindiga ne a kusa da