Neda Imasuen sanata mai wakiltar kudancin jihar Edo a majalisar dattawa a karkashin jam’iyar Labour Party ya sanar da ficewarsa daga jam’iyar inda ya koma APC. Da yake magana a
Neda Imasuen sanata mai wakiltar kudancin jihar Edo a majalisar dattawa a karkashin jam’iyar Labour Party ya sanar da ficewarsa daga jam’iyar inda ya koma APC. Da yake magana a
Gwamnatin tarayya ta ayyana ranar Alhamis a matsayin ranar hutun dimakwaradiya na shekarar 2025. Olabunmi Tunji-Ojo ministan harkokin cikin gida shi ne ya sanar da haka a ranar Lahadi a
Umo Eno, gwamnan jihar Akwa Ibom ya sanar da sauya sheka daga jam’iyar PDP ya zuwa jam’iyar APC. Da yake magana ranar Juma’a a Uyo babban birnin jihar Eno ya
Mataimakin shugaban kasa,Kashim Shettima ya sanar da cewa gwamnatin tarayya ta bayar da tallafin naira biliyan biyu ga al’ummar da ambaliyar ruwa ta yiwa mummunar barna a garin Mokwa hedkwatar
Karin gawarwarkin yara 7 aka sake zakulowa daga baraguzai kwanaki shida bayan da mummunan ambaliyar ruwa ta afkawa al’ummar garin Mokwa, hedkwatar karamar hukumar Mokwa ta jihar Neja. A cewar
Siminalayi Fubara, dakataccen gwamnan jihar Ribas a ranar Talata ya ziyarci shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu a gidansa dake Lagos. Ziyarar na zuwa ne mako guda bayan da gwamnan ya
Mutane 7 ne suka mutu ciki har da wani matukin jirgin kwale-kwale inda suka nutse a ruwa bayan da jirgin da suke ciki ya kife a jihar Sokoto a ranar
Mutane 7 ne suka mutu ciki har da wani matukin jirgin kwale-kwale inda suka nutse a ruwa bayan da jirgin da suke ciki ya kife a jihar Sokoto a ranar
Mutane 7 ne suka mutu ciki har da wani matukin jirgin kwale-kwale inda suka nutse a ruwa bayan da jirgin da suke ciki ya kife a jihar Sokoto a ranar
Sanata da ya wakilci al’ummar mazabar Kaduna ta Tsakiya a majalisar dattawa ta 8 ya shawarci yan arewa da su goyi bayan yankin kudu maso yamma a 2027 domin su
Gwamnatin tarayya ta ayyana ranar Juma’a 6 ga watan Yuni da kuma ranar Litinin 9 ga watan Yuni a matsayin ranakun hutun bikin Babbar Salah. Olabunmi Tunji-Ojo ministan harkokin cikin
Rundunar yan sandan jihar Anambra ta kama wasu mutane 6 da ake zargi da aikata safara da kuma rarraba miyagun kwayoyi. A wata sanarwa ranar Asabar Mai dauke da sahannun,
Muhammad Abdullahi tsohon ministan muhalli a lokacin gwamnatin tsohon shugaban kasa, Muhammad Buhari ya sanar da ficewarsa daga jam’iyar APC. Karkashin gwamnatin Buhari da farko an nada Abdullah karamin ministan
Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya share gwamnan Lagos Babajide Sanwo-Olu a ranar Asabar a wurin bikin kaddamar da aikin titin Lagos zuwa Calabar a jihar. Kaddamar da mason farko
Kwamitin harkokin kasashen waje na majalisar dattawa a ranar Asabar ya ziyarci kasar Saudiya domin duba tsarin walwalar da aka shirya alhazan Najeriya da za su yi aikin hajjin shekarar
Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa, INEC ta sanar da ranakun da ta shirya za ta gudanar da zabukan gwamna a jihohin Ekiti da Osun a cikin watan YuniÂ
Dakarun rundunar Operation Hadin Kai dake aikin samar da tsaro a yankin arewa maso gabas sun kashe yan ta’adda akalla 60 a wani kazamin gumurzu da suka yi a yankin
Kotun daukaka kara dake Abuja ta tabbatar da hukuncin da kotun sauraren karar zaben gwamnan jihar Edo ta yanke da ya tabbatar da zaben, Monday Okphebolo na jam’iyar APC a
Bankin Raya Kasashen Afrika AFDB ya zabi, Sidi Ould Tah dan kasar Mauritania a matsayin sabon shugaban bankin. An zabi Tah ranar Alhamis a wurin taron bankin na shekara-shekara da
Rundunar yan sandan jihar Kano ta ce jami’anta sun kama mutane 41 da ake zargin suna da hannu a kisan, Baba Ali DPOÂ din yan sanda na karamar hukumar Rano