Jagororin yan adawa a karkashin inuwar Nigeria National Coalition Group (NNCG) sun fito da zabi All Democratic Alliance(ADA) a matsayin jam’iyar da za su kafa domin kalubalantar jam’iyar APC a
Jagororin yan adawa a karkashin inuwar Nigeria National Coalition Group (NNCG) sun fito da zabi All Democratic Alliance(ADA) a matsayin jam’iyar da za su kafa domin kalubalantar jam’iyar APC a
Dakarun sojan Najeriya da suka fito daga Birged ta 7 kuma suke aiki da rundunar Operation Fansan Yamma sun kashe yan fashin daji takwas a jihar Katsina. Yan ta’addar sun
Kungiyar Sanatocin Arewa(NSF) ta yi kira ga gwamnatin tarayya da ta samarwa da sojoji da kuma sauran jami’an tsaro makamai na zamani domin su yi yaki ta’addanci da kuma fadace-fadace a
Hukumar Aikin Hajji ta Najeriya, NAHCON ta ce dukkanin alhazan Najeriya za su dawo gida nan da ranar 28 ga watan Yuni duk da tsaikon da ake samu a yanzu
Gwamnatin jihar Niger ta ce mutane sama da 700 ne suka yi batan dabo biyo bayan ambaliyar ruwa da aka yi a garin Mokwa hedkwatar karamar hukumar Mokwa ta jihar.
Dakarun rundunar Operation Hadin Kai A wani tsararren farmaki na hadin gwiwa tsakanin sojan ruwa na sama da kuma na kasa sun kashe mayakan Boko Haram/ISWAP da dama bayan da
A ranar Laraba ne shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya ziyarci mutanen da su ka jikkata a mummunan harin da wasu mutane su ka kai garin Yelewata dake karamar hukumar
Shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu ya kaddamar da aikin ginin ofishin hukumar zabe mai zaman kanta ta INEC a Abuja. Da yake magana a wurin bikin aza harsashin tubalin ginin
Hukumar EFCC dake yaki da masu yiwa tattalin arzikin kasa zagon kasa ta sake gurfanar da, Sirajo Jaja babban akanta na jihar Bauchi a gaban kotu kan zargin da ake
Jami’an yan sanda a jihar Ribas sun sake kama karin wasu mutane biyu dake da hannu a kisan DPO din yan sanda,SP Bako Angbashim na Ahoada a shekarar 2023. Mutanen
Gwamnan jihar Plateau, Caleb Mutfwang ya fadi cewa bashi da niyar sauya sheka daga jam’iyar PDP ya zuwa jam’iyar APC inda ya yi watsi da rade-radin da ake ta yi
An gudanar da wani zaman sulhu da yan bindiga a karamar hukumar Danmusa ta jihar Katsina tare da yan bindiga ciki har da gawurtaccen dan bindinga Ado Aleru da hukumomin
Farashin gangar danyen man fetur ya yi sama da kaso 7 cikin dari ranar Juma’a a kasuwar duniya a karon farko cikin watanni hudu. Farashin danyen man nau’in Brent wanda
An samu nasarar gano mutum daya da ya tsira da ransa a cikin fasinjojin jirgin saman kamfanin Air India da ya yi hatsari. Jirgin na Air India ya fadi ya
Wata motar tanka ta kama da wuta a lokacin da take sauke man da ta dauko a wani gidan mai dake kan titin Old Akure a Obawole a jihar Lagos.
Dakarun rundunar sojan Najeriya dake aiki karkashin rundunar Operation Forest Yakin(OPFY) sun samu gagarumar nasara a cigaba da yakin da su ke da yan bindiga a jihar Zamfara bayan da
Kamfanin TCN dake dakon wutar lantarki a Najeriya ya sanar da kamfanonin rarraba hasken wutar lantarki a jihohi 6 na yankin arewa maso gabas cewa za a fuskanci daukewar wutar
Mutanen da basu gaza 6 ne ba ciki har da wata mata aka kashe a wasu hare-hare da aka kai kan wasu al’ummomi a kananan hukumomin Bassa da Mangu ta
Yan bindiga sun kashe wasu direbobin manyan motoci tare da kone motocinsu a mahadar Ogi dake karamar hukumar Okigwe ta jihar Imo. Jami’an hukumar kungiyar direbobi ta NURTW a jihar
Dakarun rundunar sojan Najeriya dake aiki da rundunar Operation Fansar Yamma wacce ke aikikin samar da tsaro a jihohin yankin arewa maso yamma sun samu nasarar kashe yan bindiga 10