Dakarun shiya ta 2 na rundunar Operation Enduring Peace (OPEP) sun samu nasarar ceto wasu mutane biyu da aka yi garkuwa da su a ƙaramar hukumar Kanam dake jihar Filato.
Dakarun shiya ta 2 na rundunar Operation Enduring Peace (OPEP) sun samu nasarar ceto wasu mutane biyu da aka yi garkuwa da su a ƙaramar hukumar Kanam dake jihar Filato.
Dakarun shiya ta 2 na rundunar Operation Enduring Peace (OPEP) sun samu nasarar ceto wasu mutane biyu da aka yi garkuwa da su a ƙaramar hukumar Kanam dake jihar Filato.
Gwamnan jihar Bauchi,Bala Muhammad ya rattaba hannu kan sabuwar dokar nadi da kuma sauke sarakuna wacce ta bayar da dama ƙirƙirar sababbin masarautu 13 da kuma gundumomi 111 a fadin
Mutane da dama ne ake fargabar sun mutu a wata gobarar tankar mai da ta faru a wajejen yankin Essa dake kan titin Agaie-Bida a karamar hukumar Katcha ta jihar
Mutane da dama ne ake fargabar sun mutu a wata gobarar tankar mai da ta faru a wajejen yankin Essa dake kan titin Agaie-Bida a karamar hukumar Katcha ta jihar
Akalla mutane 73 ne aka bada rahoton anyi garkuwa da su biyo bayan harin da yan bindiga suka kai ƙauyukan Buzugu da Rayau a karamar hukumar Bukuyyum ta jihar Zamfara.
Akalla mutane 73 ne aka bada rahoton anyi garkuwa da su biyo bayan harin da yan bindiga suka kai ƙauyukan Buzugu da Rayau a karamar hukumar Bukuyyum ta jihar Zamfara.
Akalla mutane 73 ne aka bada rahoton anyi garkuwa da su biyo bayan harin da yan bindiga suka kai ƙauyukan Buzugu da Rayau a karamar hukumar Bukuyyum ta jihar Zamfara.
Wale Edun ministan kudi na Najeriya ya dawo gida Najeriya bayan da yaje wata ziyara kasar waje. Wani fefan bidiyo da ake yaɗawa ya nuna ministan a otal din Frazer
Wale Edun ministan kudi na Najeriya ya dawo gida Najeriya bayan da yaje wata ziyara kasar waje. Wani fefan bidiyo da ake yaɗawa ya nuna ministan a otal din Frazer
Wale Edun ministan kudi na Najeriya ya dawo gida Najeriya bayan da yaje wata ziyara kasar waje. Wani fefan bidiyo da ake yaɗawa ya nuna ministan a otal din Frazer
Wasu yan bindiga sun kai farmaki ofishin yan sanda na garin Zonkwa dake karamar hukumar Zangon Kataf ta jihar Kaduna inda suka kashe akalla yan sanda biyu. Lamarin da ya
Shugabannin kananan hukumomi shida sun bayyana goyon bayansu ga gwamnan jihar Bayelsa, Douye Diri kan sauya shekar da ya yi zuwa jam’iyar APC daga PDP. A ranar Laraba gwamnan ya
Kamfanin mai na Najeriya, NNPCL ya kara kudin litar man fetur a gidajen mansa dake sassa daban-daban na Najeriya. A birnin tarayya Abuja da kuma Lagos, an kara kuɗin litar
Babbar kotun tarayya dake jihar Kebbi ta yankewa, Abubakar Bawa Makuku shugaban riko na karamar hukumar Sakaba ta jihar Kebbi hukuncin daurin shekaru hudu ko kuma tarar miliyan 1 da
Wata motar tifar yashi dake tsaka da da tsala gudu ta bi ta kan wani mai babur inda ta markade shi har lahira akan titin Oda dake Akure babban birnin
Mutanen da kawo yanzu ba a tantance yawansu ba ne suka mutu a wata gobarar tankar mai da ta faru a jihar Ogun. Hatsarin gobarar ya faru ne da misalin
Akalla mutane 73 ne aka bada rahoton anyi garkuwa da su biyo bayan harin da yan bindiga suka kai ƙauyukan Buzugu da Rayau a karamar hukumar Bukuyyum ta jihar Zamfara.
A yayin da ake cigaba da hasashen takarar tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan a zaɓen shekarar 2027 sai gashi Jonathan ya ziyarci jagororin jam’iyar haɗaka ta ADC. Ana ranar Alhamis
Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu zai tafi Nahiyar Turai a ranar Alhamis inda zai yi hutun kwanaki 10. Mai magana da yawun shugaban kasar, Bayo Onanuga ne ya bayyana haka