Ana zargin likita da yi wa marar lafiya fyade

Ana zargin Ayodele Joseph, Babban Daraktan Asibiti, da yi wa marar lafiya fyade.

Rahoton ‘yan sanda ya nuna cewa Dr. Ayodele ya yi wa mara lafiyar fyade ba tare da izininta ba.

An gurfanar da Ayodele a gaban kuliya bisa tuhume-tuhume biyu da suka hada da aikata manyan laifuka da fyade, wanda ya saba da sashe na 285 da 283 na kundin laifuffuka.

More News

Ƴan Fashin Daji Sun Kashe Mutane 7 A Jihar Kebbi

Mutane 7 aka bada rahoton ƴan fashin daji sun kashe  a garin Tudun Bici dake ƙaramar hukumar Danko Wasagu ta jihar Kebbi. A cewar mazauna...

Tsoffin gwamnoni sun wawashe sama da naira tiriliyan 2 tun komawa dimokuraÉ—iyya

Aƙalla tsoffin gwamnoni 58 ne ake zargin sun wawure kuma sun yi almubazzarancin jimillar naira Tiriliyan 2.187 a cikin shekaru 25 tun komawa mulkin...

Ƴan sanda sun kama mutane 50 kan rikicin da ya faru a wata kasuwa a Lagos

Rundunar Æ´an sandan jihar Legas ta kama mutane sama da 50 da ake zargin suna da hannu rikicin da ya faru a kasuwar Ile...

Ƴan Sanda sun kama wanda ya shirya kai harin jirgin ƙasar Abuja-Kaduna a shekarar 2022

Rundunar ƴan sandan Najeriya ta ce jami'anta sun kama wani mutum mai suna Ibrahim Abdullahi wanda ake zargi da kitsa harin jirgin ƙasar da...