An gano gawar wani ɗan jarida da ya ɓace a Zamfara

An gano gawar Hamisu Danjibga wani ɗan jarida a jihar Zamfara da aka bada rahoton bacewarsa kwanaki uku da suka wuce a cikin ramin masai.

Danjibga na aiki ne da g kafar yada labarai ta Muryar Najeriya.

Ibrahim Ahmad sakataren kungiyar yan jarida ta NUJ reshen jihar Zamfara shi ne ya sanar da haka a ranar Laraba.

Ahmad ya ce yan makarantar islamiya ne dake wucewa suka bayyana cewa suna jin wani irin wari ta wurin abun da ya kai da hake ramin masai dake bayan gidan marigayin.

Sakataren kungiyar ya yi kira ga jami’an tsaro sun gudanar da bincike dan ganin sun gano waɗanda suka aikata haka.

More News

Mutane uku sun mutu a ruftawar wani ginin bene a Kano

Hukumar Bada Agajin Gaggawa Ta Ƙasa NEMA ta tabbatar da mutuwar mutane uku bayan da wani bene mai hawa uku ya ruguzo a unguwar...

Ganduje Ya Zargi Gwamnatin Kano Da Shirya Zanga-Zangar Neman A Sauke Shi

Shugaban jam'iyar APC na ƙasa, Abdullahi Umar Ganduje ya ce gwamnatin jihar Kano ta jam'iyar NNPP ita ce ke da alhakin shirya zanga-zanga iri...

Qatar za ta taimaki marayu a Najeriya

Gwamnatin kasar Qatar ta bayyana cewa za ta ba da tallafi ga yara marayu sama da 1,000 da suka rasa iyayensu saboda rikicin Boko...

Majalisar dokokin jihar Kaduna ta nemi ma’aikatar kudin jihar ta miƙata bayanan bashin da El-Rufai ya ciwo

Majalisar dokokin jihar Kaduna ta nemi ma'aikatar kudi ta jihar da ta miƙa mata cikakken bayani kan basukan  da gwamnatin tsohon gwamnan jihar, Nasiru...