Tinubu ya yi taron farko da Kungiyar Gwamnonin Najeriya

Zaɓaɓɓen shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya gana da gwamnonin Najeriya 36 a fadar Aso Rock dake Abuja.

Wannan ne taron farko da ya gudanar da gwamnonin tun bayan da aka rantsar da shi a ranar 29 ga watan Mayu.

More from this stream

Recomended