Tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar ya halarci bikin rantsar da gwamnan jihar Adamawa, Ahmad Fintiri.
Fintiri na daga cikin gwamnonin da suka lashe zabe a karo na biyu inda ya yi rantsuwa kama aiki a zango na biyu kuma na ƙarshe.



Tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar ya halarci bikin rantsar da gwamnan jihar Adamawa, Ahmad Fintiri.
Fintiri na daga cikin gwamnonin da suka lashe zabe a karo na biyu inda ya yi rantsuwa kama aiki a zango na biyu kuma na ƙarshe.