Rundunar ƴan sandan jihar Bauchi, ta ce jami’an ta sun samu nasarar kama wasu mutane 6 da ake zargin su da aikata fashi da makami a jihar. Mai magana da
Karanta sababbin labarai da rahotanni daga Arewacin Najeriya a cikin harshen Hausa a AREWA News. Mun kawo maku bayanan da suka shafi siyasa, kasuwanci, al’amura da kuma harkokin jama’a a yau da kullum.
Rundunar ƴan sandan jihar Bauchi, ta ce jami’an ta sun samu nasarar kama wasu mutane 6 da ake zargin su da aikata fashi da makami a jihar. Mai magana da
Ƴan sanda a jihar Zamfara sun samu nasarar kama wani ɗan ƙasar Algeriya dake safarar makamai a tsakanin ƙasa da ƙasa. Kwamishinan ƴan sandan jihar, Muhammad Dalijan shi ne ya
Ƴan bindiga sun yi garkuwa da, Chiamaka Obi wata mai yiwa ƙasa hidima wato NYSC a jihar Niger akan hanyarta ta zuwa jihar Imo. Obi wacce ta fito ne daga
Rundunar ƴan sandan jihar Abia ta ce ƴan bindiga sun kashe ƴan sanda biyu dake bada kariya ga Ginger Onwusibe ɗan majalisar wakilai ta tarayya dake wakiltar Isiala-Ngwa north da
Dakarun rundunar tsaro ta Operation Safe Haven dake aikin samar da tsaro a jihar Filato da kuma wani sashe na jihar Kaduna sun kama wasu mutane biyar da tare da
Firaministan kasar Indiya, Narendra Modi yayi alƙawarin bayar da tallafin tan 20 na kayan jinkai ga al’ummar da ambaliyar ruwa ta shafa a Najeriya. Modi ya yi alkawarin ne a
Lucky Aiyedatiwa ɗantakarar jam’iyar APC a zaɓen gwamnan jihar Ondo shi aka sanar a matsayin wanda ya lashe zaɓen gwamnan jihar da aka gudanar. Olayemi Akinwumi kwamishinan hukumar hukumar zaɓe
Jami’an hukumar tsaro ta farin kaya wato DSS sun kama wani mutum dake ɗauke da kudade a cikin motarsa da ake kyautata zaton zai yi amfani da su ne wajen
A ranar Alhamis, Mai Shari’a Modupe Osho-Adebiyi na Babbar Kotun Babban Birnin Tarayya da ke Abuja, ta yanke wa wani mutum mai suna Laminu Ahmed mai shekara 36 hukuncin daurin
Shugaban Najeriya, Bola Ahmad Tinubu ya jagoranci manyan jami’an soja da kuma jami’an gwamnati a yayin jana’izar tsohon babban hafsan sojan ƙasar Najeriya,Laftanar Janar, Taoreed Lagbaja da aka gudanar a
Shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu ya amince da naɗin, Daniel Bwala a matsayin mai taimaka masa na musamman kan sadarwa da kuma kafafen yaɗa labarai. Bayo Onanuga mai bawa shugaban
Babban Bankin Najeriya (CBN) ya gargadi Bankunan Ajiya na Kudi kan boye kudi da karkatarwa, yana mai cewa irin wannan aiki za iya jawo hukunci mai tsanani. A wata sanarwa
Rundunar sojan Ruwan Najeriya ta karɓi wasu jirage uku masu saukar ungulu ƙirar Agusta Westland(AW) 109 Trekker daga ma’aikatar tsaron Najeriya. Aiwuyor Adams-Aliu daraktan yaɗa labarai na rundunar sojan ruwa
Mai ba da shawara kan tsaro na kasa, Nuhu Ribadu, ya yi gargadin cewa hana tsaro a karkashin mulkin Shugaba Bola Tinubu ba za a lamunta ba, kamar yadda Hukumar
Ƴan ƙungiyar IPOB sun kashe sojoji biyu a wani farmaki da suka kai kan wani shingen binciken ababen hawa dake umuopara a ƙaramar hukumar Abia south ta jihar Abia. Lamarin
Rahotannin dake fitowa daga jihohin Kebbi da Sokoto na nuna cewa ƴan ƙungiyar ƴan ta’addar Lakurawa na janyewa daga wuraren da suke a sakamakon luguden wuta da sojoji suke musu.
An shiga zaman zullumi a jihar Filato da safiyar ranar Talata bayan da ake fargabar cewa an dasa bam a wata hanya. A wata sanarwa da mai magana da yawun
Aƙalla mutane 13 aka bada rahoton sun mutu bayan da wani ramin haƙar ma’adinai ya rufta a ƙaramar hukumar Bassa ta jihar Filato. Shugaban karamar hukumar ta Bassa, Joshua Riti
An rantsar da Sanata Monday Okpebholo a matsayin sabon gwamnan jihar Edo. Sanata Okpebholo na jam’iyar PDP ya kayar da manyan abokanan takararsa da suka haɗa da Barista Asue Ighodalo
An bayyana cewa za a binne marigayi Babban Hafsan Sojojin Ƙasa, Laftanar Janar Taoreed Lagbaja, a Abuja ranar Juma’a mai zuwa, kamar yadda iyalinsa suka sanar. Wan marigayin, Moshood Lagbaja,