Majalisar dattawa ta janye dakatarwar da tayiwa Abdul Ningi sanata mai wakiltar mazaɓar Bauchi ta tsakiya. Majalisar ta dawo da Ningi ne biyo bayan kudirin da sanata Abba Moro shugaban
Karanta sababbin labarai da rahotanni daga Arewacin Najeriya a cikin harshen Hausa a AREWA News. Mun kawo maku bayanan da suka shafi siyasa, kasuwanci, al’amura da kuma harkokin jama’a a yau da kullum.
Majalisar dattawa ta janye dakatarwar da tayiwa Abdul Ningi sanata mai wakiltar mazaɓar Bauchi ta tsakiya. Majalisar ta dawo da Ningi ne biyo bayan kudirin da sanata Abba Moro shugaban
A daren ranar litinin ne aka bayar da rahoton jin harbin bindiga a kusa da karamar fadar inda hambararren Sarkin Kano, Aminu Ado Bayero, ke zama a Nasarawa GRA na
Babban lauyan gwamnatin tarayya kuma ministan shari’a, Lateef Fagbemi ya yi kira da a soke hukumar zaɓen jihohi masu zaman kansu. Da yake magana a wurin wani taron tattaunawa da
Babbar Kotun jihar Kano ta hana Aminu Ado Bayero ayyana kansa a matsayin Sarkin Kano har sai ta kammala sauraron ƙarar dake gabanta. Kotun ta kuma umarci ƴan sanda su
Jami’an Hukumar NDLEA dake yaƙi da hana sha da fataucin miyagun ƙwayoyi sun kama wani mutum mai suna Emmanuel Orjinze wani ɗan kasuwa akan hanyarsa ta zuwa ƙasar Faransa bayan
Rundunar ƴan sandan jihar Kogi ta ce an kashe biyu daga cikin ɗaliban bim ɗaliban Jami’ar Kimiyya da Fasaha ta Confluence wato CUSTECH dake Osara a jihar Kogi. A ranar
Rundunar sojin Najeriya ta gurfanar tare da korar wasu sojoji shida da ake zargi da hannu a mutuwar wani jami’in hukumar NDLEA, Kingsley Chimetalo, a gaban kotu. An mika hudu
Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce adadin maniyyata 18,906 na shekarar 2024/1445 aka yi jigilarsu zuwa kasar Saudiyya. Hukumar ta bayyana hakan ne a rana ta 11 ta jigilar. Rahotanni
Daga Aliyu M. Ahmad Ba tilas sai ka sanya manyan shadda ko yadi ba, ka ɗinka daidai da kai, kilaritarka ta sha gugar charcoal. Sutura mutunci ce, ka mutunta kanka
Jami’an ƴan sanda sun samu nasarar kama wani gawurtaccen mai garkuwa da mutane a jihar Kaduna. Mutumin da aka kama mai suna, Muhammad Bello ɗan shekara 30 na zaune ne
Wasu masu zanga-zanga sun yi jerin gwano ya zuwa ƙofar fadar shugaban ƙasa da kuma majalisar dokokin ta tarayya kan dawo da Sarki Muhammadu Sanusi kan karagar mulkin jihar Kano.
Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya sanya hannu kan sabuwar dokar masarautun jihar ya kuma sanar da sake naɗa, Muhammad Sanusi a matsayin Sarkin Kano. Yusuf ya bayyana haka
Shekaru hudu bayan sauke Muhammadu Sanusi II daga matsayin Sarkin Kano, Gwamna Abba Yusuf, na jihar Kano ya mayar da shi kan karagar mulki. Gwamnan ya sanar da hakan ne
Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta bayar da belin tsohon kwamandan rundunar ‘yan sandan farin kaya DCP Abba Kyari na tsawon makonni biyu bayan ya shafe watanni 27
Shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu zai halarci bikin rantsar da shugaban ƙasar Chad, Mahamat Deby. A wata sanarwa da Ajuri Ngelale mai magana da yawun shugaban ƙasar ya fitar ranar
Rundunar ƴan sandan jihar Filato ta ce mutane 9 aka kashe a ƙauyukan Zurak da Dakai dake ƙaramar hukumar Wase ta jihar Filato a ranar Litinin. Ƴan bindiga sun kai
Hajiya Nana, uwargidan mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima, a ranar Laraba, ta jagoranci tawagar shugabannin mata na Renewed Hope Initiative a ziyarar hadin kai da suka kai a sakatariyar jam’iyyar
Hajiya Nana, uwargidan mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima, a ranar Laraba, ta jagoranci tawagar shugabannin mata na Renewed Hope Initiative a ziyarar hadin kai da suka kai a sakatariyar jam’iyyar
Wasu ƴan bindiga da ake zargin mayaƙan ƙungiyar ISWAP ne sun kashe wani babban jami’in ɗan sanda a arewacin jihar Borno. A cewar wasu rahotanni mayaƙan sun saɗaɗa cikin garin
Ƙungiyoyin Ƙwadago na NLC da TUC sun bawa gwamnatin tarayya wa’adin ranar 31 ga watan Mayu kan ta janye ƙarin kuɗin wutar lantarki da suka yi. Ƙungiyar ƙwadago ta bayyana