Tinubu ya gana da gwamnonin jam’iyar APC

Dantakarar shugaban kasa a jam’iyyar APC, Bola Ahmad Tinubu ya yi wata ganawar sirri da gwamnonin jam’iyar.

Baya ga hotunan ganawar da aka fitar babu wasu bayanai da suka bayyana dalilin ganawar ta su.

More from this stream

Recomended

Trump Ya Yaba Wa Tinubu Kan YaÆ™i Da Ta’addanci A Najeriya

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya yaba wa Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, kan abin da ya bayyana a matsayin Æ™wazon jagorancinsa wajen yaÆ™i da ta’addanci da magance matsalar tsaro a Æ™asar. A cewar Fadar Shugaban Ƙasa, Trump ya bayyana hakan ne cikin wata wasiÆ™a da ya aike wa Tinubu. Ya ce yana yaba wa shugaban […]