Wasu mutane da suka gudanar da zanga-zanga a birnin tarayya Abuja sun bukaci gwamnatin shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu da ya ceto yara ɗalibai yan makaranta da kuma malaman su
Wasu mutane da suka gudanar da zanga-zanga a birnin tarayya Abuja sun bukaci gwamnatin shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu da ya ceto yara ɗalibai yan makaranta da kuma malaman su
Rundunar ‘yan sandan Jihar Kano ta kama mutum 17 bisa zargin su da aikata daba da kuma shirya zanga-zanga. A wata sanarwa da rundunar ta fitar, ta bayyana cewa ta
Wasu mutane da dama sun gudanar da zanga-zanga a sassa daban-daban na birnin Lagos dama wasu birane a Najeriya. Zanga-zangar cigaba ce ta zanga-zangar da aka gudanar a cikin watan
Rundunar ƴan sandan jihar Kano ta ce jami’anta sun kama ƴan ƙasashen waje da dama da ake zarginsu da ɗaukar nauyin zanga-zangar da ake gudanarwa a jihar. Kwamishinan ƴan sandan
Masu zanga-zangar matsin rayuwa sun samu nasarar lalata ofishin jam’iyar APC a jihar Ribas. Tun makon da ya wuce ne matasa dake faɗin ƙasarnan suka fantsama kan tituna inda suke
Hukumar tsaro ta NSCDC da aka fi sani da Civil Defence shiyar jihar Kano ta ce ɓarayi masu ɓarnata kayan jama’a da na gwamnati su 108 aka kama a lokacin
Shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu zai yiwa ƴan Najeriya jawabi a gobe ranar Lahadi kan zanga-zangar matsin rayuwa da ake gudanarwa a sassa daban-daban na ƙasarnan. A wata sanarwa da
Jami’an ƴan sanda sun harba barkonon tsohuwa akan masu zanga-zanga a filin wasa na MKO Abiola dake Abuja a yayin da zanga-zanga kan matsanancin halin rayuwa ta shiga rana ta
Rundunar ƴan sandan jihar Niger ta ce ɓata gari 11 aka kama da ake zargi suna da hannu a ƙone wani sashe na sakatariyar ƙaramar hukumar Tafa dake jihar.. Mai
Wasu matasa sun fantsama kan tituna inda suke zanga-zanga kan tsananin matsin rayuwa da ake fama da shi a ƙasarnan. Zanga-zangar ta su na zuwa ne kwanaki biyu gabanin fara
Sarkin Zazzau, Mai Martaba Ahmed Nuhu Bamalli ya ce matasa su ƙara haƙuri da gwamnatin tarayya su janye zanga-zangar da suka shirya gudanarwa a faɗin ƙasa baki ɗaya. Sarkin ya
Shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu ya gana da gwamnonin da aka zaɓa ƙarƙashin jam’iyar APC. Taron ganawar da aka gudanar a fadar shugaban ƙasa ta Aso Rock dake Abuja na
Gwamnatin jihar Kogi ta yi kira ga mazauna jihar da kada su shiga zanga-zangar ƙasa baki ɗaya da aka shirya gudanarwa. Akwai dai rahotanni dake cewa wasu matasa sun shirya
Wasu masu zanga-zanga sun yi jerin gwano ya zuwa ƙofar fadar shugaban ƙasa da kuma majalisar dokokin ta tarayya kan dawo da Sarki Muhammadu Sanusi kan karagar mulkin jihar Kano.
Wasu mazauna garin Suleja dake jihar Niger sun fantsama kan tituna domin yin zanga-zanga kan tsadar rayuwa da ake fama da ita a kasarnan. Da yake magan da jaridar The
Masu zanga-zanga a ranar Laraba sun tsinkayi ginin majalisar dokokin tarayya dake Abuja kan kisan da jirgin sojoji ya yiwa fararen hula a Kaduna ranar Lahadi. Masu zanga-zangar wanda suka
Dubban mutane masu adawa da matakan yaki da corona a tarayyar Jamus, sun gudanar da zanga-zanga a birnin Berlin, duk da matakan da hukumomin kasar suka dauka na haramta zanga-zangar.