Mutum guda ya rasa ransa sakamakon rikici da ya ɓarke tsakanin magoya bayan masu neman takarar gwamnan Jihar Nasarawa a jam’iyyar APC a unguwar Tudun Gwandara da ke Lafiya. Rahotanni
Mutum guda ya rasa ransa sakamakon rikici da ya ɓarke tsakanin magoya bayan masu neman takarar gwamnan Jihar Nasarawa a jam’iyyar APC a unguwar Tudun Gwandara da ke Lafiya. Rahotanni
Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule ya ayyana sunan, Sanata Aliyu Wadada a matsayin wanda yake so ya tsayawa jam’iyar APC takara a zaben shekarar 2027. Gwamna Sule ya bayyana haka
Wasu mutane da ake zargin batagari ne sun kashe aƙalla mutane 11 tare da kone gidaje sama da 50 a garuruwan Akyawa da Udege dake karamar hukumar Nasarawa ta jihar
Ogoshi Onawo, Sanata dake wakiltar mazabar kudancin Nasarawa a majalisar dattawan Najeriya ya sanar da ficewarsa daga jam’iyar PDP. A wata wasika mai dauke da kwanan watan 10 ga watan
Rundunar ’yan sandan Jihar Nasarawa ta kama wasu fitattun mutane biyu da ake nema ruwa a jallo bisa zargin aikata fashi da makami a sassa daban-daban na jihar. Mutanen da
Godiya Akwashiki sanata dake wakiltar mazabar arewacin jihar Nasarawa majalisar dattawa ta Najeriya ya mutu a kasar India bayan da ya yi fama da jinya. Akwashiki ya rasu yana da
Yan bindiga sun kashe wani dan sanda tare da wasu mutane biyu a wani harin kwanton bauna da suka kai wa jami’an tsaron dake aikin sintiri a karamar hukumar Doma
Rundunar yan sandan jihar Nasarawa ta kama wani da ake zargin gawurtaccen mai garkuwa da mutane ne a maboyarsa dake wani daji a ƙaramar hukumar Soma ta jihar. A wata
Musa Gude, mamba dake wakiltar al’ummar mazabar Uke da Karshi a majalisar dokokin jihar Nasarawa ya ce ya nada mutane 106 muƙami domin su taimaka masa wajen gudanar da aikinsa.
Shugabannin mazabar shugaban jam’iyar APC na jihar Nasarawa, Alhaji Aliyu Bello sun dakatar da shi daga jam’iyar bayan da suka zarge shi da yi mata zagon kasa. Ibrahim Iliyasu, shugaban
Rundunar yan sandan jihar Nasarawa ta ce ta kaddamar da bincike kan mutuwar wasu yara 5 a cikin wata mata da aka ajiye ba amfani da ita. Lamarin ya faru
Mambobin kungiyar ƙwadago ta NLC da TUC a jihar Nasarawa sun janye yajin aikin da suka tsunduma a ciki kan kin aiwatar da fara biyan mafi ƙarancin albashi a jihar.
Rundunar ƴan sandan jihar Nasarawa ta ce mutane biyu aka tabbatar da sun mutu bayan wani faɗa da aka yi tsakanin sojoji da ƴan sandan konsitabulari a kasuwar Agyaragu dake
Rundunar ƴan sandan jihar Nasarawa ta ce ta kama wani mai safarar miyagun kwayoyi tare da motar da yake aiki da ita ɗauke da buhuna 15 da ake zargin na
Wasu rukunin matasa sun fantsama kan tituna a ranar Juma’a inda suka gudanar da zanga-zangar nuna adawa da hukuncin kotun ƙoli da ya tabbatar da zaɓen, Abdullahi Sule a matsayin
Yan bindiga sun sace,Mr. Safiyanu Andaha shugaban karamar hukumar Akwanga ta jihar Nasarawa. A cewar rahotanni yan bindigar sun sace shugaban karamar hukumar tare da wasu mutane ciki har da
Rundunar yan sandan jihar Nasarawa, ta ce jami’anta sun ceto wani malamin jami’ar jihar Nasarawa. Malamin mai suna, Isaac Igbawua na fannin nazarin ƙananan kwayoyi halittu anyi garkuwa da shi
Kotun Ɗaukaka Ƙara da ke zamanta a Abuja ta kori kakakin majalisar dokokin jihar Nasarawa, Rt. Hon. Ibrahim Balarabe Abdullahi dan jam’iyyar All Progressives Congress a jihar. Kotun ta kori
Kotun daukaka kara da ke zamanta a Abuja a ranar Alhamis ta tabbatar da nasarar gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule, saɓanin hukuncin da kotun sauraron ƙararrakin zabe ta zarta. Hukumar
Dalibai uku na kwalejin kimiya da fasaha ta jihar Nasarawa ne suka jikkata a wani hari da yan bindiga suka kai. Mai magana da yawun rundunar yan sandan jihar Nasarawa,