Wani jirgin ruwa mallakin kamfanin Faransa ya tsallaka mashigar Hormuz bayan samun izinin Iran, inda aka tabbatar da cewa ya wuce lafiya ba tare da wata matsala ba. Rahotanni sun
Wani jirgin ruwa mallakin kamfanin Faransa ya tsallaka mashigar Hormuz bayan samun izinin Iran, inda aka tabbatar da cewa ya wuce lafiya ba tare da wata matsala ba. Rahotanni sun
Hukumomi a ƙasar Faransa sun keɓe fiye da fasinjoji 700 da ke cikin wani jirgin ruwa a birnin Bordeaux bayan mutuwar wani fasinja da ake zargin ya kamu da cutar
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya dawo gida daga ziyarar aikin da ya kai a ƙasar Faransa. Tinubu ya sauka a filin jirgin sama na kasa da kasa na Nnamdi
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu zai bar Najeriya a yau, Laraba, domin wata gajeriyar ziyarar aiki a birnin Paris na ƙasar Faransa. Mataimakinsa na musamman kan harkokin watsa labarai, Bayo
Shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu zai tafi ƙasar Faransa a ranar Laraba a wata ziyara da zai kai ta ƙashin kansa. A wata sanarwa da mai magana da yawun shugaban
Gwamnatin ƙasar Faransa ta miƙa sansanin soja na farko ga gwamnatin ƙasar Chadi a wani ɓangare na shirinta na janye dakarunta da ƙasar Chadi baki ɗaya. Shugaban rundunar sojan ƙasar
Shugaban ƙasa,Bola Ahmad Tinubu zai bar birnin Abuja a ranar Laraba ya zuwa birnin Faris inda zai yi wata ziyarar aiki ta kwanaki uku. A wata sanarwa da aka fitar
Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya dawo gida Najeriya biyo bayan ziyarar makonni biyu da ya kai birnin Paris na kasar Faransa. Tinubu ya ziyarci birnin ne a wata ziyara
Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya tashi daga filin saman Nnamdi Azikiwe dake Abuja ya zuwa kasar Faransa. Ajuri Ngelele mai magana da yawun shugaban kasar shi ne ya bayyana
A wani al’amari na baya-bayan nan, Faransa ta dauki wani mataki inda ta sanar da haramta wa dalibai mata sanya rigar abaya a makarantun gwamnati. Ministan Ilimi Gabriel Attal ne
Faransa ta shirya kwashe Faransawa da wasu ‘yan kasashen Turai daga Nijar a ranar Talata, kwanaki shida bayan juyin mulkin da ya hambarar da gwamnatin Bazoum. A ranar 26 ga
Ofishin jakadancin Faransa a Jamhuriyar Nijar ya fuskanci hari daga wasu masu zanga-zanga dake goyon bayan juyin mulkin sa sojoji suka yi. A ranar Laraba ne, Amadou Abdramane ya sanar
Shugaban kasa Bola Tinubu ya isa birnin Paris na kasar Faransa da yammacin yau Talata. Tawagar kafafen yada labaransa ce ta yada hoton bidiyon yadda Tinubu ke sauka daga jirgin
Daga Paul Melly Mai sharhi kan Afirka Asalin hoton, Getty Images Bayanan hoto, Aan yi ta zanga-zanar kin jinin Faransa a kasar Mali Lamarin ya fara sannu a hankali. Yaya
Shugaba Emmanuel Macron na faransa ne ya bayyana hakan a wajen taron da suka gudanar tare da shugabanin kasashen kungiyar G5 Sahel a birnin Paris, sai dai Macron din ya
Asalin hoton, Getty Images Karim Benzema ya yi farinciki da ya ci wa tawagar Faransa kwallo a gasar Euro 2020, bayan da suka tashi 2-2 da Portugal ranar Laraba. Benzema
A taron za a duba yiyyuwar ceto kasar daga basussukan da suka yi mata katutu da kuma yadda za a janyo masu saka hannun jari. Taron na yau na zuwa
WASHINGTON DC — Kakakin rundunar mayakan kasar Chadi Janar Azem Bermandoa Agouna shi ne ya bayar da sanarwar mutuwar shugaban kasar Chadi Idriss Deby ta kafafen yada labaran gwamnati. Ya
Bayanan bidiyo, Sarkin Hausawan Turai, Alhaji Sirajo Labbo Latsa wannan alamar lasifika da ke sama domin kallon Sarkin Hausawan Turai. Sanye da alkyabba da zabbuni da kuma rawani mai kunne
Dalibai likitoci masu koyon sanin makamar aiki a Faransa na zanga-zanga saboda rashin kayan aiki da sauran abubuwan da suke bukata Magadan gari tara a Faransa sun haramta rashin lafiya