Tsohon Mataimakin Shugaban Ƙasa, Atiku Abubakar, ya bayyana cewa bai da wani nadama kan adawa da yunƙurin tsohon Shugaban Ƙasa, Olusegun Obasanjo, na neman wa’adi na uku a mulki. Atiku
Tsohon Mataimakin Shugaban Ƙasa, Atiku Abubakar, ya bayyana cewa bai da wani nadama kan adawa da yunƙurin tsohon Shugaban Ƙasa, Olusegun Obasanjo, na neman wa’adi na uku a mulki. Atiku
Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta yi watsi da ƙarar da tsohon gwamnan Jihar Ribas, Rotimi Amaechi, ya shigar yana ƙalubalantar zaɓen Atiku Abubakar a matsayin ɗan takarar shugaban
Tsohon Mataimakin Shugaban Ƙasa kuma ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar ADC, Atiku Abubakar, ya buƙaci Shugaba Bola Tinubu ya dakatar da Shugaban Ma’aikatan Fadar Shugaban Ƙasa, Femi Gbajabiamila, domin
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Atiku Abubakar, ya yi allawadai da hukuncin wata kotun tarayya da ke Lokoja a jihar Kogi wanda ya soke umarnin yi wa jam’iyyar NDC rajista. Atiku,
Tsohon gwamnan jihar Kano, Rabiu Musa Kwankwaso, ya bayyana cewa ficewarsa daga jam’iyyar ADC tare da Peter Obi ba ta da nasaba da sabani tsakaninsu da tsohon mataimakin shugaban kasa,
Jagoran adawar Najeriya, Atiku Abubakar, ya kai ziyara ga jagoran Kwankwasiyya, Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso, a gidansa da ke unguwar Maitama a Abuja. Ziyarar na zuwa ne kwanaki kaɗan bayan
Mai ɗakin tsohon shugaban Najeriya, Marigayin Muhammadu Buhari, Aisha Buhari, tare da ƴarta Hanan Buhari da wasu ƴan’uwanta, sun ziyarci jagoran adawar Najeriya, Atiku Abubakar, a masaukinsa da ke ƙasar
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya yi wata ganawar sirri da tsohon gwamnan jihar Zamfara, Sanata Abdulaziz Yari a birnin tarayya Abuja. Jaridar Daily Trust ta rawaito cewa ganawar
Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar Labour Party a zaben 2023, Peter Obi, ya bayyana cewa ba shi da wata fargaba cewa tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, zai kwace
Tsohon Mataimakin Shugaban Kasa, Atiku Abubakar, ya sake sukar gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu, inda ya bayyana ta a matsayin barazana mafi girma ga dimokuradiyyar Najeriya tun bayan dawowar mulkin
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar, ya bayyana cewa zai mara wa duk wanda ya lashe zaben fidda gwani na jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) a 2026 baya, ko
Tsohon Mataimakin Shugaban Ƙasa, Alhaji Atiku Abubakar, ya bayyana kisan da aka yi wa sama da mutum 200 a wasu ƙauyuka na jihar Benue a matsayin abin kunya da kuma
Tsohon Gwamnan Jihar Delta kuma dan takarar mataimakin shugaban kasa a inuwar jam’iyyar PDP a zaben 2023, Ifeanyi Okowa, ya bayyana cewa tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, na shirin
Tsohon Mataimakin Shugaban Ƙasa, Atiku Abubakar, ya caccaki gwamnatin Shugaba Bola Tinubu bisa gazawarta wajen kare rayuka da dukiyoyin ‘yan Najeriya, musamman a Arewa. Atiku ya bayyana hakan ne a
Mai magana da yawun Ministan Babban Birnin Tarayya Abuja, Nyesom Wike, Lere Olayinka, ya bayyana cewa duk wata ƙungiyar adawa da Atiku Abubakar ke jagoranta za ta gaza tun daga
Tsohon Mataimakin Shugaban Kasa, Atiku Abubakar, ya bayyana cewa har yanzu bai yanke shawara ba kan ko zai tsaya takarar shugabancin kasa a shekarar 2027. Atiku, wanda ya tsaya takara
Tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da shirin da gwamnatin tarayya ke yi na kara haraji. A wata sanarwa da Atiku ya fitar ranar Lahadi ta shafinsa
Wata kungiya a cikin jam’iyyar PDP, CPDPL, mai suna Concerned PDP League, ta yi kira ga Alhaji Atiku Abubakar, dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar a zaben 2023 da kada
Jami’an tsaro dauke da makamai sun killace tituna zuwa kotun shari’ar zaben shugaban kasa a ranar Laraba da ke Abuja. An gindaya shingayen binciken ababen hawa guda uku tsakanin hedkwatar
Kwamitin amintattu na jam’iyyar New Nigeria Peoples Party, NNPP, ta dakatar da dan takararta a zaben shugaban kasa da aka yi a ranar 25 ga watan Fabrairu, Sanata Rabi’u Musa