Atiku ya yi Allah-wadai da ƙarin haraji a Najeriya

Tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da shirin da gwamnatin tarayya ke yi na kara haraji. 

A wata sanarwa da Atiku ya fitar ranar Lahadi ta shafinsa na X, ya ce manufar za ta kara zurfafa matsalar tsadar rayuwa da ake ciki.

Ya bayyana shirin a matsayin “wuta mai zafi da za ta cinye mutanenmu.”

Ya ce, “Shugaba Bola Tinubu, tare da jiga-jigan masu ba shi shawara, sun kuduri aniyar kara kudin harajin VAT daga kashi 7.5 zuwa kashi 10 cikin 100, duk da cewa hukumar ta NNPC ta sanar da karin farashin man fetur.

More from this stream

Recomended

Mutane 7 Sun Rasa Rqyukansu, 53 Sun Jikkata Sakamakon Guguwar Iska a Jigawa

Akalla mutane bakwai sun rasa rayukansu, yayin da 53 suka jikkata bayan wata guguwar iska ta yi barna a kananan hukumomi 13 na jihar Jigawa. Rahotanni sun nuna cewa guguwar ta shafi gidaje 5,403 a cikin garuruwa 120, inda ta lalata makarantu sama da 47, asibitoci uku, ofisoshin ‘yan sanda biyu, gidajen zama da sauran […]