Shugaban rukunin kamfanonin BUA, Alhaji Abdul Samad Rabiu, ya bayyana cewa kamfaninsa zai ci gaba da rage farashin shinkafa da sauran kayan abinci a Najeriya, yana mai cewa farashin ya
Shugaban rukunin kamfanonin BUA, Alhaji Abdul Samad Rabiu, ya bayyana cewa kamfaninsa zai ci gaba da rage farashin shinkafa da sauran kayan abinci a Najeriya, yana mai cewa farashin ya
Caleb Olubolade tsohon gwamnan mulkin soja na jihar Bayelsa ya mutu yana da shekaru 70. Olubolade wanda ya rike mukamin ministan ayyuka na musamman a lokacin gwamnatin Goodluck Jonathan ya
Gwamnan jihar Borno, Babagana Umara Zulum ya bada umarnin gaggauta hana sayar da man fetur a gidajen mai a fadin karamar hukumar Bama ciki har da garin Bama da Banki.
Gwamnan Jihar Nasarawa, Injiniya Abdullahi Sule, ya bayyana cewa ci gaban da gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu ke samu ne ke janyo mutane daga jam’iyyun adawa zuwa jam’iyyar APC mai
Rundunar ‘yan sandan jihar Kebbi ta sanar da tsare wasu jami’anta uku bisa zarginsu da hannu a kisan wani da ake zargi da sata a garin Jega. Mai magana da
Gwamnan Jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya amince da nadin Alhaji Bunu Bukar FCNA a matsayin sabon Akanta Janar na jihar. Mai bai wa gwamnan shawara ta fuskar yada
Tsohon mai magana da yawun Kungiyar Tsofaffin Shugabannin Arewa kuma tsohon mai ba shugaban ƙasa shawara a kan harkokin siyasa, Dr. Hakeem Baba-Ahmed, ya bayyana cewa babu ɗan siyasan da
Wani dan majalisar wakilai daga Bassa/Jos ta Arewa, Daniel Asama, ya bayyana cewa jami’an tsaro na da masaniya game da wadanda ke da hannu a hare-haren kisa da ake ta
Majalisar dokokin jihar Zamfara na cikin jimami sakamakon rasuwar ɗan majalisa mai wakiltar mazabar Kaura Namoda ta Kudu, Alhaji Aminu Ibrahim Kasuwar-Daji, wanda ya rasu da safiyar Laraba a cikin
An kai wani sabon hari kan sojoji daga Bataliya ta 312 da ke Barikin Kalapanzi a jihar Kaduna, inda aka kashe soja guda daya yayin da wani ya jikkata. Zagazola
Sojojin Sector 2 na Rundunar Sojin Najeriya, tare da hadin gwiwar Jiragen Yaki na Operation Fasan Yamma (OPFY), sun kubutar da mutane 101 da ‘yan bindiga suka yi garkuwa da
Gwamnatin Jihar Kogi ta tabbatar da cewa fursunoni 12 sun tsere daga gidan yari na tarayya da ke Kotonkarfe da safiyar Litinin. Kwamishinan Watsa Labarai da Sadarwa na jihar, Kingsley
Rundunar ‘yan sandan Najeriya reshen Jihar Kaduna ta kama mutum 12 da ake zargi da kai hari kan wani masallaci a Kaduna, arewacin ƙasar. Kakakin rundunar, DSP Mansur Hassan, ya
Mutane da dama sun jikkata, yayin da gidaje suka kone a sakamakon tashin hankalin da ya barke a garin Shimankar da ke Karamar Hukumar Shendam a Jihar Plateau a ranar
Wani babban shugaba a cikin ’yan ta’adda ya mika wuya ga dakarun sojojin Najeriya a karamar hukumar Jibia da ke jihar Katsina, inda ya sako mutane 10 da ya yi
A daren Lahadi, ‘yan bindiga sun kai hari a Yan Shuni da ke Jihar Katsina, inda suka jikkata mutum guda, suka sace wasu mazauna garin da dama, tare da yin
Gwamnatin Jihar Neja ta ceto yara ƙanana 21 da aka yi niyyar safararsu daga ƙaramar hukumar Magama zuwa ƙasashen Mali da Nijar. An kama yaran ne a Gaidam, Jihar Yobe,
Rahotanni daga jihar Zamfara a arewa maso yammacin Najeriya na cewa, wasu ƴan bindiga sun kai mummunan farmaki a masallacin garin Shanawa da ke jihar a daren jiya. Harin ya
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya tafi Tanzania a ranar Lahadi domin halartar taron ƙoli na Afirka kan makamashi da za a gudanar a Dar es Salaam, babban birnin ƙasar.
Wani jirgin fasinja mai dauke da fasinjoji 181 ya yi hatsari a birnin Muan, Koriya ta Kudu, ranar Lahadi, yayin da ya fuskanci matsaloli a tayun saukarsa. Jirgin kamfanin Jeju