An killace mutane 10 a jihar Cross Rivers bayan zarginsu da...
Gwamnatin jihar Cross Rivers ta ce ta gano tare da killace wasu mutane 10 da suka yi mu'amala da dan ƙasar China da ya sake shigo da cutar Covid-19 Najeriya.
Da take magana da jaridar Daily Trust babbar jami'ar jihar dake lura da cututtuka masu yaÉ—uwa ta ce an gano...

An samu bullar cutar Covid-19 a jihar Cross River
Gwamnatin jihar Cross River ta sanar da cewa an samu wani mutum guda dake dauke da cutar Covid-19 a jihar.
A cewar kamfanin Dillancin Labaran Najeriya NAN kwamishinan yaÉ—a labarai na jihar, Henry Ayuk ne ya bayyana haka a wurin taron manema labarai da ya gudanar a ranar Talata.
Ya ce...
Najeriya Da Turkiyya Sun Amince Da Kafa Cibiyar Horon Soji
Najeriya da Turkiyya sun amince da kafa babbar cibiyar horon soji a Najeriya, a wani ɓangare na ƙarfafa haɗin gwiwar tsaro tsakanin ƙasashen biyu.An cimma wannan yarjejeniya ne yayin wata tattaunawar diplomasiyya tsakanin ministocin tsaron ƙasashen biyu a gefen wani taron diplomasiyya na shekarar 2026.A ƙarƙashin yarjejeniyar, dakarun tsaron...




