APC ta fitar da sunayen Æ´an takarar a jihar Katsina
Masu ruwa da tsaki na jam'iyar APC a jihar Katsina sun fitar da jerin sunayen mutanen da za su yi wa jam'iyar takara a zaɓen shekarar 2027 bayan zaman sulhu da aka gudanar.
Jerin sunayen Æ´an takarar da aka fitar ya kunshi sababbin fuska da kuma yan siyasa dake neman...

Tinubu ya bada tallafin naira biliyan 2 ga wanda rikicin Jos...
Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya amince a fitar da kudi naira biliyan 2 domin tallafawa mutanen da harin ranar 29 ga watan Maris ya shafa a Anguwar Rukuba dake jihar Filato.
Akalla mutane 28 ne suka mutu bayan da wasu yan bindiga suka bude wuta a wata mashaya dake...
Najeriya Da Turkiyya Sun Amince Da Kafa Cibiyar Horon Soji
Najeriya da Turkiyya sun amince da kafa babbar cibiyar horon soji a Najeriya, a wani ɓangare na ƙarfafa haɗin gwiwar tsaro tsakanin ƙasashen biyu.An cimma wannan yarjejeniya ne yayin wata tattaunawar diplomasiyya tsakanin ministocin tsaron ƙasashen biyu a gefen wani taron diplomasiyya na shekarar 2026.A ƙarƙashin yarjejeniyar, dakarun tsaron...




