Jam’iyar LP ta zaÉ“i Nenadi Usman a matsayin shugabarta
Jam'iyar LP ta zaɓi, Nenadi Usman a matsayin cikakkiyar shugabar jam'iyar.
An zaɓi Usman a ranar Talata a wurin babban taron jam'iyyar da aka gudanar a Umuahia babban birnin jihar Abia.
Jam'iyar ta kuma zaɓi wasu mambobinta da za su riƙe wasu ofisoshin jam'iyar na ƙasa.
A cikin waÉ—anda aka zaba akwai...

MSF Ta Yi Gargaɗi Kan Ƙara Tsanantar Matsalar Jin Ƙai A...
Kungiyar agaji ta Médecins Sans Frontières (MSF) ta bayyana damuwa kan yadda matsalar jin ƙai ke ƙara tsananta a yankin arewa maso gabashin Najeriya.Kungiyar ta ce hare-haren baya-bayan nan da ƙungiyoyin masu ɗauke da makamai suka kai a jihar Borno sun raba sama da mutum 500,000 da muhallansu.A cewarta,...
Najeriya Da Turkiyya Sun Amince Da Kafa Cibiyar Horon Soji
Najeriya da Turkiyya sun amince da kafa babbar cibiyar horon soji a Najeriya, a wani ɓangare na ƙarfafa haɗin gwiwar tsaro tsakanin ƙasashen biyu.An cimma wannan yarjejeniya ne yayin wata tattaunawar diplomasiyya tsakanin ministocin tsaron ƙasashen biyu a gefen wani taron diplomasiyya na shekarar 2026.A ƙarƙashin yarjejeniyar, dakarun tsaron...




