Uba da yarsa sun faÉ—a rijiya sun mutu a Kano
Wani uba da kuma matashiyar yarsa sun rasa rayukansu bayan da suka fada wata tsohuwar rijiya a kauyen Yancibi dake karamar hukumar Tsanyawa ta jihar Kano.
Lamarin da ya faru a ranar Talata ya rutsa da Abubakar Abdullahi mai shekaru 45 da kuma yarsa Fiddausi mai shekaru 15.
A cewar mai...

Shugaban APC na cigaba da zawarcin manyan Æ´an adawa daga Kano
Shugaban jam'iyar APC na ƙasa, Farfesa Nentawe Yilwatda na cigaba da tattaunawa da yan jam'iyar adawa da suka fito daga Kano a ƙoƙarin da jam'iyar take na lashe zaɓen shekarar 2027.
Tsohon sanata Kabiru Ibrahim Gaya na daga cikin mutum na bayan-bayan nan da shugaban ya ziyarta a gidansa dake...
Gwamnan Bayelsa ya cire wani sarki daga kan kujerarsa saboda rashin...
Gwamnan jihar Bayelsa , Douye Diri ya amince da cire , mai martaba Wilcox Job Seiyefa basaraken gargajiya dake shugabantar al'ummar Swali daga mukaminsa na sarkin Ebeniken kan rashin tsaro da ake samu a masarautarsa.
A cikin watan Mayun shekarar da ta gabata ne gwamnan ya dakatar da basaraken kan...




