Macron da Merkel za su tattauna da Rasha | Labarai

Jamus da Faransa sun cimma matsaya kan yadda za su yi hulda da kasashen Turkiyya da Rasha a nan gaba. Bayan wata liyafar cin abincin dare da Shugabar gwamnatin Jamus Angela Merkel ta yi da shugaban Faransa Emmanuel Macron a birnin Berlin, ta ce tana ganin cewa Kungiyar Tarayyar Turai na fuskantar manyan matsaloli game da kasashen biyu. Amma kuma dogara da juna da sassa biyu ke yi a fannoni da dama ya sa dole su ci gaba da tattaunawa da kasashen biyu, shawarar da Shugaba Macron ya amince da ita.
Sai dai jagororin biyu sun nuna damuwa game da yiwuwar yaduwar sabon nau’in Delta na cutar corona a gasar Kwallon Kafa ta kasashen Turai musamman a Birtaniya, inda anan ma ake gudanar da wasu daga cikin wasanni.

More News

Ƴan sanda sun kama mutane 50 kan rikicin da ya faru a wata kasuwa a Lagos

Rundunar Æ´an sandan jihar Legas ta kama mutane sama da 50 da ake zargin suna da hannu rikicin da ya faru a kasuwar Ile...

Ƴan Sanda sun kama wanda ya shirya kai harin jirgin ƙasar Abuja-Kaduna a shekarar 2022

Rundunar ƴan sandan Najeriya ta ce jami'anta sun kama wani mutum mai suna Ibrahim Abdullahi wanda ake zargi da kitsa harin jirgin ƙasar da...

Sojoji Sun Ceto Mutane Daga Hannun Masu Garkuwa Da Mutane A Filato

Dakarun rundunar Operation Safe Haven dake aikin tabbatar da tsaro a jihar Filato da wani É“angare na jihar Kaduna sun samu nasarar ceto mutane...

Matatar Mai Ta Kaduna Za Ta Fara Aiki A Ƙarshen 2024

Kamfanin Kaduna Refining and Petrochemical Company KPRC ya ce matatar mansa za ta fara aiki a shekarar 2024. Mustapha Sugungun managan matatar man ta KRPC...