Korona ta kashe mutane 12 a Anambra – AREWA News

Gwamnan jihar Anambra,Willie Obiano ya tabbatar da cewa mutane 12 ne suka mutu a jihar sanadiyyar cutar Korona.

Gwamnan ya bayyana haka ne cikin wani jawabi na musamman da ya yi daren ranar Litinin domin yi wa mutane karin haske kan yaki da cutar Korona a jihar.

Ya kuma ce ya zuwa yanzu an tabbatar da mutane 101 ne suka kamu da cutar a jihar cikin gwaji 618 da aka yi.

Ya kara da cewa mutane 77 ne suka warke daga cutar a jihar.

More News

Qatar za ta taimaki marayu a Najeriya

Gwamnatin kasar Qatar ta bayyana cewa za ta ba da tallafi ga yara marayu sama da 1,000 da suka rasa iyayensu saboda rikicin Boko...

Majalisar dokokin jihar Kaduna ta nemi ma’aikatar kudin jihar ta miƙata bayanan bashin da El-Rufai ya ciwo

Majalisar dokokin jihar Kaduna ta nemi ma'aikatar kudi ta jihar da ta miƙa mata cikakken bayani kan basukan  da gwamnatin tsohon gwamnan jihar, Nasiru...

An dakatar da ayyukan kamfanin jiragen sama na Dana Air

Festus Keyamo, ministan harkokin sufurin jiragen sama ya umarci hukumar FAAN dake lura da sufurin jiragen sama a Najeriya ta dakatar da ayyukan kamfanin...

Yahaya Bello Ya Bayyana Dalilan Da Ya Hana Shi Bayyana A Gaban Kotu

Tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello ya ce tsoron kamun  hukumar EFCC dake yaƙi da yiwa tattalin arzikin ƙasa ne ya hana shi bayyana...