HaÉ—arin tanka ya raunata mutane a Lafia

Aƙalla mutane shida ne suka samu raunuka daban-daban a lokacin da wata tankar mai ta fashe a ranar Litinin a gidan mai na Sandaji da ke Lafiya a jihar Nasarawa.

Tankar da ta kawo man fetur a gidan mai dake kan titin Jos Lafia, ta yi hatsari ne da misalin karfe 12:00 na dare.

Comfort Igwe, mai ba da mai a gida ya shaida wa Kamfanin Dillancin Labarai na Najeriya cewa hadarin ya afku ne a lokacin da tankar ke fitar da kayan cikinta.

More News

Ƴan sanda sun kama mutane 50 kan rikicin da ya faru a wata kasuwa a Lagos

Rundunar Æ´an sandan jihar Legas ta kama mutane sama da 50 da ake zargin suna da hannu rikicin da ya faru a kasuwar Ile...

Ƴan Sanda sun kama wanda ya shirya kai harin jirgin ƙasar Abuja-Kaduna a shekarar 2022

Rundunar ƴan sandan Najeriya ta ce jami'anta sun kama wani mutum mai suna Ibrahim Abdullahi wanda ake zargi da kitsa harin jirgin ƙasar da...

Ƴansanda sun kama wanda ya kitsa harin da aka kai wa jirgin ƙasa a Kaduna

Rundunar ‘yan sandan Najeriya a ranar Alhamis, ta sanar da kame wanda ake zargin ya shirya harin da aka kai a jirgin ƙasan Abuja-Kaduna...

Sojoji Sun Ceto Mutane Daga Hannun Masu Garkuwa Da Mutane A Filato

Dakarun rundunar Operation Safe Haven dake aikin tabbatar da tsaro a jihar Filato da wani É“angare na jihar Kaduna sun samu nasarar ceto mutane...