Akalla mutane 9 aka bada rahoton sun mutu a ranar Asabar bayan da wasu abubuwa biyu da ake zargi bama-bamai ne sun fashe akan hanyar Magami-Dansadau dake karamar hukumar Maru
Akalla mutane 9 aka bada rahoton sun mutu a ranar Asabar bayan da wasu abubuwa biyu da ake zargi bama-bamai ne sun fashe akan hanyar Magami-Dansadau dake karamar hukumar Maru
Mambobin majalisar dokokin jihar Zamfara su 6 yan jam’iyar PDP sun sanar da ficewa daga jam’iyar tare da komawa jam’iyar adawa ta APC. Yan majalisar sun kafa hujja da yin
Jami’an hukumar LASEMA ta bada agajin gaggawa ta jihar Lagos sun samu nasarar kashe wata gobara da ta kama a wani ginin bene mai hawa 22 dake kan layin Martins
Gwamnatin tarayya ta ayyana ta ranakun Alhamis 25 ga watan Disamba da kuma Juma’a 26 ga watan Disambar 2025 a matsayin ranakun hutun bikin Kirsimeti. Har ila yau gwamnatin ta
Dakarun rundunar sojan Najeriya sun kama wasu motocin akori kura biyu dake dauke da wasu kayayyakin da ake zargin za su kai wa mayakan kungiyar ISWAP ne. A cewar Zagazola
Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya isa birnin Maiduguri babban birnin jihar Borno inda zai kaddamar da wasu ayyuka da gwamnan jihar, Babagana Umar Zulum ya aiwatar. Ana sa ran
Tsohon gwamnan jihar Kwara, Abubakar Bukola Saraki ya ce nan da watanni kadan za a warware rikicin da ya dabaibaye jam’iyar PDP. Ya dage cewa kan jam’iyar a hade yake
Wata babbar kotun tarayya dake zamanta a Abuja ta yi watsi da bukatar neman beli da tsohon babban lauyan gwamnatin kuma ministan shari’a a, Abubakar Malami ya gabatar gaban kotu
Yan majalisar wakilai ta tarayya huÉ—u daga jihar Ribas sun sauya sheka ya zuwa jam’iyar APC. Yan majalisar sun haÉ—a da Umezuruike Manuchim (Port Harcourt I ), wanda ya sauya
Yan bindiga sun kashe wani dan sanda tare da wasu mutane biyu a wani harin kwanton bauna da suka kai wa jami’an tsaron dake aikin sintiri a karamar hukumar Doma
Gwamnan jihar Kogi, Idris Ododo ya sanar da gano wasu tarin bindigogi da harsashi daga wasu maboyan batagari dake jihar. Da yake magana da yan jaridu a gidan gwamnatin jihar
Hukumar NDLEA dake yaki da hana sha da fataucin miyagun kwayoyi ta sanar da kama wani mai suna, Muhammad Sani dan shekara 38 wanda ake zarginsa da yin safarar miyagun
Gwamnan jihar Taraba, Agbu Kefas ya yi rijista a matsayin dan jam’iyar APC. Kefas wanda ya karbi katinsa na jam’iyar a ranar Lahadi ya nuna godiyarsa kan kyakkyawar tarba da
Dakarun rundunar sojan Najeriya su samu nasarar dakile wani harin mayakan kungiyar yan ta’adda ta ISWAP da su ka kai kan wani sansanin soja dake Mairari a jihar Borno. Zagazola
Akalla mutane 17 aka rawaito wasu da ake zargi mayakan kabilar Jukun ne su ka kashe bayan da suka kai wani tsararren farmaki kan wani s yan gudun hijira dake
Fred Chukwuelobe mataimaki kan harkokin yada labarai ga Chris Ngige ya ce tsohon gwamnan jihar ta Anambra yana hannun hukumar EFCC dake yaki da masu yiwa tattalin arzikin kasa ta’annati.
Yan sanda a jihar Benue sun samu nasarar kama wani gawurtaccen dan bindiga da ake zargi da kai wasu hare-hare kan jami’an tsaro a jihar Benue. Zagazola Makama masani dake
Yan bindiga sun yi garkuwa da wasu Sinawa biyu daga wani wuri da su ke aikin ginin hanya a jihar Kwara. Mutanen na daga cikin ma’aikata yan kasar waje dake
Mambobin majalisar dokokin jihar Zamfara biyu yan jam’iyar APC sun sanar da ficewa daga jam’iyar inda suka alakanta hakan da rarrabuwar kai a cikin jam’iyar da kuma zargin rashin adalci
Rundunar sojan Najeriya ta ce dakarunta da suka fito daga birged ta 12 sun ceto wasu mutane 6 daga hannun masu garkuwa da mutane a karamar hukumar Yagba East dake