Rundunar Operation HADIN KAI ta ce dakarunta sun ceto karin mutane shida da aka sace a Jihar Borno yayin ci gaba da aikin bincike da ceto. Sanarwar da jami’in yada
Rundunar Operation HADIN KAI ta ce dakarunta sun ceto karin mutane shida da aka sace a Jihar Borno yayin ci gaba da aikin bincike da ceto. Sanarwar da jami’in yada
Wasu da ake zargin mayaƙan Boko Haram ne sun kai hari garin Geidam da ke Jihar Yobe, inda suka ƙone motoci huɗu ciki har da wata babbar mota ɗauke da
Wasu da ake zargin ’yan bindiga ne sun kashe wani tsohon soja tare da yin garkuwa da wata mata a wani hari da suka kai a yankin da ke iyakar
Gwamnatin Iran ta rufe birnin Tehran daga Asabar zuwa Talata domin gudanar da jana’izar jagoran addinin kasar, Ayatolla Ali Khamenei. Mahukunta sun ayyana Talata a matsayin ranar hutu domin bai
Aƙalla mutum 32 ne suka rasa rayukansu yayin da wasu 16 suka samu raunuka sakamakon hatsarin wata motar bas da ta faɗa cikin wani kwari a yankin kudu maso yammacin
Jami’an gwamnatin Taliban da shugabannin ’yan adawar Afghanistan sun halarci jana’izar Ali Khamenei da aka gudanar a birnin Tehran na ƙasar Iran. Kafofin yaɗa labarai na Iran sun wallafa hotunan
Rundunar sojin Najeriya ta bayyana cewa dakarunta na Operation FANSAN YAMMA sun gano tare da lalata wata haramtacciyar cibiyar ƙera makamai a jihar Kebbi. A wata sanarwa da jami’in yaɗa
Rundunar sojin Najeriya ta bayyana cewa dakarunta na Operation FANSAN YAMMA sun gano tare da lalata wata haramtacciyar cibiyar ƙera makamai a jihar Kebbi. A wata sanarwa da jami’in yaɗa
Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta tabbatar da shugabancin jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) ƙarƙashin jagorancin tsohon shugaban majalisar dattawa, David Mark. Kotun ta yi watsi da ƙarar da ɗan majalisar wakilai, Leke Abejide, ya shigar kan shugabancin jam’iyyar, inda ta bayyana cewa lamarin ya shafi harkokin cikin gida na jam’iyyar siyasa. Mai […]
Shugaban Amurka Donald Trump ya bayyana cewa ana samun ci gaba mai kyau a tattaunawar da ake yi tsakanin Amurka da Iran kan shirin nukiliyar Tehran. Trump ya bayyana hakan
Fadar shugaban ƙasa ta zargi Adeyemi Adeniyi Mathew da kasancewa ɗan damfara da ya naɗa kansa shugaban wata hukumar neman tallafi daga ƙasashen waje tare da buɗe ofis a ginin
Ƙungiyar dillalan mai ta IPMAN ta yi barazanar rufe gidajen mai a faɗin Najeriya idan gwamnatin tarayya ta tilasta musu sayar da man fetur a farashin da ta ƙayyade. Barazanar
Wani rahoto da Ma’aikatar Lafiya da Walwalar Jama’a ta Najeriya ta fitar ya nuna cewa an samu sababbin masu ɗauke da cutar HIV/AIDS sama da dubu 102 a faɗin ƙasar
Kotun Ƙolin Amurka ta yi watsi da wani umarni da shugaban ƙasar Donald Trump ya nemi aiwatarwa domin kawo ƙarshen bai wa jariran da aka haifa a Amurka damar zama
Ana ci gaba da gudanar da zanga-zangar kyamar baƙi a wasu sassan Afirka ta Kudu, lamarin da ya sa hukumomi suka jibge jami’an tsaro saboda fargabar barkewar rikice-rikice. Shugaban ƙasar,
Gwamnatin Qatar ta bayyana cewa babu wani babban jami’in Iran da ke birnin Doha a halin yanzu domin tattaunawar zaman lafiya, duk da isar manyan wakilan shugaban Amurka Donald Trump
Shugaban Amurka Donald Trump ya bayyana cewa Iran ta nemi gudanar da wata ganawa da Amurka a birnin Doha na ƙasar Qatar, bayan tashin hankalin da ya biyo bayan hare-haren
Akalla mutum biyar sun rasa rayukansu, yayin da wasu takwas suka jikkata sakamakon wani hatsarin mota da ya faru a yankin Agaie da ke jihar Neja. Jami’in Hukumar Ba da
Rundunar Operation Hadin Kai ta sanar da ceto ɗalibai da malamai 10 da mayaƙan ISWAP suka sace bayan harin da suka kai makarantar sakandaren fasaha ta Lassa a ƙaramar hukumar
Kungiyar Kiristoci ta Najeriya (CAN) a jihohin Arewa 19 da Abuja tare da kungiyar limaman kirista ta Ecumenical Synods of Bishops, Archbishops, Apostles and Senior Clergy sun yi watsi da