Tsohon sanata mai wakiltar yankin Kaduna ta Tsakiya, Shehu Sani, ya shawarci shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu da ya guji nuna son kai da fifita ƙabilarsa wajen naɗa manyan mukamai
Tsohon sanata mai wakiltar yankin Kaduna ta Tsakiya, Shehu Sani, ya shawarci shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu da ya guji nuna son kai da fifita ƙabilarsa wajen naɗa manyan mukamai
Wani dan majalisar wakilai daga Bassa/Jos ta Arewa, Daniel Asama, ya bayyana cewa jami’an tsaro na da masaniya game da wadanda ke da hannu a hare-haren kisa da ake ta
Wasu da ake zargin ‘yan ta’adda ne masu alaka da ISWAP sun tarwatsa Gadar Mandafuma da ke kan hanyar Biu zuwa Damboa a jihar Borno. Rahotanni sun bayyana cewa lamarin
Wasu da ake zargin ‘yan kungiyar Boko Haram ne sun kai farmaki a garuruwan Banga da Larh da ke karamar hukumar Hong a jihar Adamawa, inda suka kashe mutane bakwai
Tsohon Mataimakin Shugaban Ƙasa, Atiku Abubakar, ya caccaki gwamnatin Shugaba Bola Tinubu bisa gazawarta wajen kare rayuka da dukiyoyin ‘yan Najeriya, musamman a Arewa. Atiku ya bayyana hakan ne a
Wasu daga cikin masu amfani da layukan sadarwa a babban birnin tarayya Abuja sun nuna damuwa kan yadda kamfanonin sadarwa ke kara farashin data da kati ba tare da inganta
Gwamnan Jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya bayyana alhini da takaicinsa bayan wata fashewar bama-bamai da ake zargin ‘yan Boko Haram ne suka dasa ya kashe mutane takwas tare
Mai magana da yawun Ministan Babban Birnin Tarayya Abuja, Nyesom Wike, Lere Olayinka, ya bayyana cewa duk wata ƙungiyar adawa da Atiku Abubakar ke jagoranta za ta gaza tun daga
Hereditar tsaron Najeriya ta bayyana cewa, dakarun Operation Delta Safe sun kama mutane 49 da ake zargi da hannu a satar mai tare da lalata masana’antun tace danyen mai haramtattu
Kotun Daukaka Kara ta sauraron karar zaben kananan hukumomi a Jihar Benue, wadda ke zama a gidan NBA da ke Abuja, na shirin yanke hukunci kan wasu korafe-korafe da suka
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta bayyana cewa ana sa ran mamakon ruwan sama a bana zai haddasa ambaliyar ruwa a jihohi 30 da kuma birnin tarayya Abuja. Ministan albarkatun ruwa, Farfesa
Rundunar ‘yan sandan Jihar Kebbi ta ce ta samu nasarar ceto wani ɗalibi da aka sace daga Jami’ar Tarayya ta Birnin Kebbi. An gano cewa ɗalibin mai suna Augustine Madubiya,
Majalisar dokokin jihar Zamfara na cikin jimami sakamakon rasuwar ɗan majalisa mai wakiltar mazabar Kaura Namoda ta Kudu, Alhaji Aminu Ibrahim Kasuwar-Daji, wanda ya rasu da safiyar Laraba a cikin
Uwar Ahmed Musa, ɗalibin makarantar sakandaren fasaha da ke Kaduna wanda aka kashe bisa zalunci, ta bayyana a gaban kotu tana neman adalci, tana mai cewa “ba zan bar wannan
Jami’an rundunar ‘yan sandan Jihar Rivers sun harba hayaki mai sa hawaye don tarwatsa masu zanga-zanga da suka hallara a garin Fatakwal da safiyar Litinin. Rahotanni sun bayyana cewa masu
Rundunar ‘yan sandan Jihar Legas ta sanar da cafke mutane 39 da ake zargi da aikata muggan laifuka daban-daban, da kuma ceto mutane 11 da aka sace, a wasu ayyukan
Rundunar ‘yan sandan Jihar Katsina ta samu gagarumar nasara bayan da ta cafke wani shahararren dan fashi da makami wanda kuma ake zargin shugaban masu garkuwa da mutane ne, Abubakar
Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta janye gayyatar da ta yi wa Sarkin Kano, Alhaji Muhammadu Sanusi II, dangane da wani rikici da ya auku yayin bukukuwan Sallah da suka gabata
Rundunar ‘Yan Sandan Jihar Abia ta tabbatar da cewa wasu ’yan bindiga sun kashe ƙwararrun ma’aikata biyu ’yan ƙasar Sin da jami’in tsaronsu a ƙaramar hukumar Isuikwuato da ke jihar
A kalla mutane 18 ne suka rasa rayukansu a wani mummunan haɗarin mota da ya faru a kan titin Ikorodu zuwa Sagamu, Jihar Ogun, a ranar Asabar da yamma. Cikin