Fitaccen malamin addinin Islama daga Jihar Bauchi, Dokta Idris Abdulaziz Dutsen Tanshi, ya riga mu gidan gaskiya. Majiyoyi sun tabbatar da cewa marigayin ya rasu ne a gidansa da ke
Fitaccen malamin addinin Islama daga Jihar Bauchi, Dokta Idris Abdulaziz Dutsen Tanshi, ya riga mu gidan gaskiya. Majiyoyi sun tabbatar da cewa marigayin ya rasu ne a gidansa da ke
An kai wani sabon hari kan sojoji daga Bataliya ta 312 da ke Barikin Kalapanzi a jihar Kaduna, inda aka kashe soja guda daya yayin da wani ya jikkata. Zagazola
A kalla mutane 10 ne suka rasa rayukansu a wani sabon hari da ‘yan bindiga suka kai a garuruwa biyar na Karamar Hukumar Bokkos da ke Jihar Filato. Wannan hari
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu zai bar Najeriya a yau, Laraba, domin wata gajeriyar ziyarar aiki a birnin Paris na ƙasar Faransa. Mataimakinsa na musamman kan harkokin watsa labarai, Bayo
Sanata mai wakiltar Kogi ta Tsakiya da aka dakatar, Natasha Akpoti-Uduaghan, ta yi zargin cewa Shugaban Majalisar Dattawa, Godswill Akpabio, da tsohon Gwamnan Jihar Kogi, Yahaya Bello, sun shirya makircin
Hukumar Yaki da Sha da Fataucin Miyagun Kwayoyi ta Najeriya (NDLEA) ta cafke wani attajirin dan kasuwa mai suna Arokodare Damil Ebenezer, wanda ke da sansanin kasuwanci a Lekki, Lagos,
Gwamnan Jihar Jigawa, Malam Umar A. Namadi, ya yi afuwa ga fursunoni goma da ke tsare a cibiyoyin gyaran hali daban-daban a fadin jihar. A cewar sanarwar da Kwamishinan Shari’a
Hukumomin Saudiyya sun tabbatar da ganin jinjirin watan Shawwal a yau Asabar, wanda ke nuna ƙarshen watan Ramadan da kuma fara bukukuwan Sallah. Shafin Inside the Haramain ya ruwaito cewa
Rundunar ‘yan sandan Jihar Imo ta tabbatar wa al’ummar Musulmi cewa an dauki matakan tsaro domin tabbatar da zaman lafiya yayin bukukuwan Sallah Eid-el-Fitr. Kakakin rundunar, DSP Henry Okoye, ya
Rundunar ‘yan sandan Jihar Zamfara ta dakile wani harin da ‘yan bindiga suka kai garin Keta da ke Karamar Hukumar Tsafe, inda ta kashe adadi mai yawa daga cikinsu, ciki
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta Najeriya, EFCC, ta shirya gurfanar da mutum 37 da ake zargi da aikata zamba ta intanet a Jihar Kwara. Wadanda ake zargin
Wata babbar kotu a Jihar Filato ta yanke hukuncin kisa ta hanyar rataya ga wasu mutum biyu, Thomas Danboyi da Pam Lang, saboda kashe wani mutum mai suna Chung Bot.
Tsohon Mataimakin Shugaban Kasa, Atiku Abubakar, ya bayyana cewa har yanzu bai yanke shawara ba kan ko zai tsaya takarar shugabancin kasa a shekarar 2027. Atiku, wanda ya tsaya takara
Sojojin Sector 2 na Rundunar Sojin Najeriya, tare da hadin gwiwar Jiragen Yaki na Operation Fasan Yamma (OPFY), sun kubutar da mutane 101 da ‘yan bindiga suka yi garkuwa da
Gwamnan Jihar Kaduna, Sanata Uba Sani, ya nada Mai Martaba Sarkin Kauru, Alhaji Ya’u Shehu Usman, a matsayin Amirul Hajj da jagoran tawagar gwamnatin jihar don aikin Hajjin 2025. A
Hukumar Kula da Gyaran Hali ta Najeriya (NCoS) ta tabbatar da kama wasu daga cikin fursunonin da suka tsere daga Kurkukun Tsaro na Matsakaici da ke Koton Karfe, Jihar Kogi.
Rundunar ‘yan sandan Jihar Adamawa ta bayyana cewa ta fara bincike kan kisan wani mai gudanar da hada-hadar POS mai suna Abbas Yuguda, mai shekaru 35, wanda wasu suka hallaka
Gwamnatin Jihar Kogi ta tabbatar da cewa fursunoni 12 sun tsere daga gidan yari na tarayya da ke Kotonkarfe da safiyar Litinin. Kwamishinan Watsa Labarai da Sadarwa na jihar, Kingsley
Hukumar Hana Sha da Fataucin Miyagun Kwayoyi ta Ƙasa (NDLEA) ta cafke wata ‘yar ƙasar Indiya mai suna Neetu Neetu tana ƙoƙarin shigo da hodar iblis cikin tarkacen alewa a
Mahaifiyar Gwamnan Jihar Katsina, Dikko Umaru Radda, Hajiya Safara’u Umaru Baribari, ta riga mu gidan gaskiya tana da shekaru 93. Babban Sakataren Yaɗa Labarai na Gwamnan, Ibrahim Kaula Mohammed, ne