Rahotanni sun tabbatar da mutuwar wani matashi ɗan Najeriya da ya tafi fagen yaƙi a ƙasar Rasha, inda ya rasa ransa yayin artabu. Bayanan da aka samu sun nuna cewa
Rahotanni sun tabbatar da mutuwar wani matashi ɗan Najeriya da ya tafi fagen yaƙi a ƙasar Rasha, inda ya rasa ransa yayin artabu. Bayanan da aka samu sun nuna cewa
Rahotanni daga Kano sun bayyana cewa wuta ta tashi a Kasuwar Singa dake kan Titin Bello, inda hakan ya jefa ‘yan kasuwa da mazauna unguwar cikin zaman dar-dar. Bisa ga
Al’ummar Zariya na cikin jimami sakamakon rasuwar fitaccen malamin addini, Sheikh Usman Kusfa, wanda aka fi sani da Sheikh Rigi-Rigi. An sanar cewa malamin ya rasu bayan ya sha fama
Rundunar ’Yan Sandan Jihar Zamfara ta sanar da kama mutane 21 da ake zargi da yin hakar ma’adinai ba bisa ka’ida ba, a wani samame da aka gudanar a kananan
Mataimakin Shugaban Najeriya, Kashim Shettima, ya wakilci Shugaba Bola Tinubu wajen karɓar Gwamnan jihar Taraba, Agbu Kefas, da magoya bayansa zuwa jam’iyyar APC a hukumance. Bikin karɓar gwamnan ya gudana
Wani da ake zargi da kwacen waya ya samu munanan raunuka bayan wasu matasa sun kai masa hari a unguwar Dorayi da ke Jihar Kano. Rahotanni sun nuna cewa lamarin
Akalla mutane hudu sun rasa rayukansu a daren ranar Alhamis bayan ’yan bindiga sun kai hari kauyen Gwargwaba da ke gundumar Nahuce a karamar hukumar Bungudu ta jihar Zamfara. Rahotanni
Rundunar ’yan sandan Jihar Osun ta tabbatar da cafke mutane hudu bisa zargin hannu a mutuwar wani mai ibada a masallaci, Hameed Najeem, a birnin Osogbo. Rahotanni sun bayyana cewa
Daruruwan magoya baya sun hallara a Filin Jirgin Sama na Sir Abubakar Tafawa Balewa da ke Bauchi a ranar Alhamis domin tarbar Kwamishinan Kuɗi na jihar, Dokta Yakubu Adamu, bayan
Gwamnatin Tarayya ta amince da gina Layin Dogon Kasa na Birnin Kano da zai lakume kudi Naira tiriliyan daya, wani babban aiki da ake sa ran zai sauya harkar sufuri
Sanata Abdul Ahmed Ningi, mai wakiltar Bauchi ta Tsakiya, ya nuna damuwa kan hare-haren saman da Amurka ta kai kan wuraren ‘yan ta’adda a Jihar Sokoto ba tare da neman
Rundunar ’Yan Sandan Jihar Kano ta sanar da cafke wani matashi mai shekara 25, Ididiong James, bisa zargin dukan mahaifiyarsa tare da mallakar bindigar Beretta ta Ingila da harsasai takwas.
Rundunar ’Yan Sandan Jihar Katsina ta tabbatar da mutuwar ’yan sanda uku bayan wani hari da ake zargin ’yan bindiga ne suka kai musu a Ƙaramar Hukumar Bakori. Mai magana
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, na cikin koshin lafiya bayan tuntuɓen da ya yi a yau Talata yayin wata faretin tarba da aka shirya masa a fadar shugaban Turkiyya da
Jam’iyyar APC mai mulki a Najeriya reshen jihar Zamfara, ta musanta jita-jitar da ke cewa an yi wa riƙaƙƙen ɗanbindiga Bello Turji rajista a matsayin mamban jam’iyyar. Sakataren yaɗa labarai
Hukumomin tsaron Najeriya sun bayyana cewa sun samu wasu jami’an soji da laifin yunkurin kifar da gwamnati a shekarar da ta gabata. Wata sanarwa da shalkwatar tsaron ƙasa ta fitar
Jam’iyyar All Progressives Congress (APC) ta yi watsi da rahotannin da ke yawo a kafafen yada labarai da ke cewa ana shirin sauya Mataimakin Shugaban Kasa, Kashim Shettima, a matsayin
Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, zai koma jam’iyyar APC a ranar Litinin, 26 ga Janairu, 2026, bayan ficewarsa daga jam’iyyar NNPP. Wata sanarwa da mai magana da yawunsa,
Sojojin Najeriya sun kashe ’yan ta’adda shida tare da ceto wata yarinya da aka sace a karamar hukumar Maradun ta Jihar Zamfara. Aikin sojan ya gudana ne a dajin Sububu
Hukumar Hana Sha da Fataucin Miyagun Kwayoyi ta Kasa (NDLEA) ta sanar da kama wata ’yar kasar Brazil mai shekaru 30, Ingrid Rosa Benevides, a Filin Jirgin Sama na Nnamdi