Atiku ya ziyarci Wike

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar wanda jam’iyar PDP ta tsayar a matsayin dantakarar ta a zaben 2023 ya ziyarci gwamnan jihar Rivers, Nyesom Wike a gidansa dake Abuja.

Wike shi ne wanda yazo na biyu a zaben fitar da gwani da jam’iyar PDP ta gudanar ranar Asabar a Abuja.

A cikin wani sako da ya wallafa a soshiyal midiya Atiku ya ce ya kai ziyarar ne domin ganin cewa an tafi tare da kowa a inuwar jam’iyar PDP.

More from this stream

Recomended

Trump Ya Yaba Wa Tinubu Kan YaÆ™i Da Ta’addanci A Najeriya

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya yaba wa Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, kan abin da ya bayyana a matsayin Æ™wazon jagorancinsa wajen yaÆ™i da ta’addanci da magance matsalar tsaro a Æ™asar. A cewar Fadar Shugaban Ƙasa, Trump ya bayyana hakan ne cikin wata wasiÆ™a da ya aike wa Tinubu. Ya ce yana yaba wa shugaban […]