Jagoran jam’iyyar New Nigeria Peoples Party (NNPP) na kasa, Rabi’u Kwankwaso, ya bayyana fatansa game da makomar jam’iyyar a zaben shugaban kasa na 2027 mai zuwa. A cewar wani labari
Karanta sababbin labarai da rahotanni daga Arewacin Najeriya a cikin harshen Hausa a AREWA News. Mun kawo maku bayanan da suka shafi siyasa, kasuwanci, al’amura da kuma harkokin jama’a a yau da kullum.
Jagoran jam’iyyar New Nigeria Peoples Party (NNPP) na kasa, Rabi’u Kwankwaso, ya bayyana fatansa game da makomar jam’iyyar a zaben shugaban kasa na 2027 mai zuwa. A cewar wani labari
Fashewar wata tankar mai ta yi sanadiyyar mutuwar mutane 30 a hanyar Agaie-Bida a jihar Neja da safiyar Lahadi Rahotanni sun tattaro cewa tankar ta yi karo ne da wata
Mai ba shugaban kasa shawara na musamman kan harkokin yada labarai Ajuri Ngelale ya ajiye aikinsa na wani lokaci domin tunkarar matsalar lafiya. Mista Ngelale ya bayyana hakan ne a
Mataimakin shugaban majalisar dattawa dattawa, Sanata Barau Jibrin ya karɓi fitaccen mawakin Kannywood, Aliyu Isa Jita daga jam’iyar NNPP ya zuwa jam’iyar APC. Ali Jita ya sanar da sauya sheƙar
Iyalan marigayi, Pa Taiwo Akinkumi mutumin da ya ƙirƙiro tutar Najeriya sun yi bikin binne shi bayan da gwamnatin tarayya ta gaza cika alƙawarin da tayi na yi masa bikin
Babban daraktan hukumar yi wa kasa hidima ta kasa (NYSC) Birgediya Janar Yushau Ahmed, ya tabbatar wa ‘yan bautar kasar cewa za a kara musu alawus alawus na wata da
Ƴan bindiga sun kai farmaki hedkwatar ƙaramar hukumar, Isiala Mbano dake jihar Imo da tsakar daren ranar 3 ga watan Satumba inda suka ƙone gine-gine da dama tare da kashe
Mataimakin shugaban ƙasa, Kashim Shettima ya gayyaci shugaban kamfanin mai na NNPCL, Mele Kyari da kuma ƙaramin ministan harkokin man fetur, Henry Lokpobiri ya zuwa wani taro. Kyari, Lokpobiri da
Akalla mutane biyu ne aka ruwaito sun mutu a wani gini da ya rufta a Nomansland da ke karamar hukumar Fagge a jihar Kano, tare da ceto wasu biyu da
An samu ɓarkewar annobar cutar kwalara a ƙaramar hukumar Kirikasamma da kewayenta a jihar Jigawa. Kawo yanzu mutane 7 aka tabbatar da mutuwarsu sanadiyar annobar a yayin a wasu da
An samu ɓarkewar annobar cutar kwalara a ƙaramar hukumar Kirikasamma da kewayenta a jihar Jigawa. Kawo yanzu mutane 7 aka tabbatar da mutuwarsu sanadiyar annobar a yayin a wasu da
Biyo bayan harin da mayaƙan ƙungiyar ISWAP suka kai kan garin Mafa a jihar Yobe da ya jawo asarar rayuka masu yawan gaske an samu nasarar ɗauko gawarwakin inda aka
Rundunar ƴan sandan jihar Edo ta kama Timothy Dauda wani mai maganin gargajiya ɗan shekara 19 bisa zargin kashe wani mutum mai suna Alex Ezekiel lokacin da suke gwajin maganin
Ɗan wasan gaba na Najeriya, Victor Osimhen ya isa ƙasar Turkiyya inda zai fara buga wasa a ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta Galatasaray dake ƙasar. Da yake magana da manema labarai
Hukumar karɓar ƙorafe-ƙorafe da yaƙi da cin hanci da rashawa ta jihar Kano ta kama shugaban makarantar firamaren Gaidar Makada dake ƙaramar hukumar Kumbotso ta jihar kan zarginsa da ake
Mataimakin shugaban kasa Kashim Shettima ya ce Shugaban kasa Bola Tinubu ba ya daukar lamarin kalubalen tsaron kasar da wasa. Shettima ya bayyana haka ne a ranar Litinin yayin da
Hajiya Dada, mahaifiyar tsohon shugaban Najeriya, marigayi Umaru Musa Yar’adua, ta rasu. Rahotanni sun bayyana cewa ta rasu ne a asibitin koyarwa na gwamnatin tarayya da ke Katsina a ranar
Wata gobara da ta kama da safiyar ranar Litinin ta ƙone wani sashe na gidan gwamnatin jihar Katsina. Ɓangaren da ya ƙone na jikin ginin ofishin gwamnan jihar inda yake
Rundunar sojan Najeriya ta ce dakarunta sun kama wasu mutane 8 da ake zargi da samarwa ƴan ta’adda makamai da kuma safarar kayayyaki a jihohin Yobe da Taraba. A wata
Rundunar ƴan sandan jihar Nasarawa ta ce ta kama wani mai safarar miyagun kwayoyi tare da motar da yake aiki da ita ɗauke da buhuna 15 da ake zargin na