Wata kotun Taliban a lardin Faryab na arewacin Afghanistan ta yi wa wata mace bulala 30 a gaban jama’a tare da yanke mata hukuncin watanni shida a gidan yari saboda
Karanta sababbin labarai da rahotanni daga Arewacin Najeriya a cikin harshen Hausa a AREWA News. Mun kawo maku bayanan da suka shafi siyasa, kasuwanci, al’amura da kuma harkokin jama’a a yau da kullum.
Wata kotun Taliban a lardin Faryab na arewacin Afghanistan ta yi wa wata mace bulala 30 a gaban jama’a tare da yanke mata hukuncin watanni shida a gidan yari saboda
Shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu zai yi wa ƴan Najeriya jawabi a gobe ranar Talata da ƙarfe 07:00 na safe. Bayo Onanuga mai bawa shugaban ƙasa shawara kan tsare-tsare da
Wani mummunan hatsarin mota da ya faru a Gusau babban birnin jihar ya jawo asarar rayukan mutane 6 ƴan gida ɗaya. Mutanen na tafiya ne akan babur lokacin da wata
Jam’iyar APGA ta lashe zaɓen dukkanin kujerun shugabannin ƙananan hukumomi 21 na jihar Anambra. A ranar Asabar ne hukumar zaɓe mai zaman kanta ta jihar Anambra ANSIEC ta gudanar da
Mataimakin shugaban ƙasa, Kashim Shettima ya dawo gida Najeriya bayan da ya halarci Babban Taron Majalisar Dinkin Duniya karo na 79 da ya gudana a hedkwatar majalisar dake birnin New
Dakarun rundunar sojan Najeriya sun samu nasarar kama wasu ƴan bindiga biyu dai-dai lokacin da suka je asibiti domin a duba lafiyar su a wani asibiti dake Kaduna Mutanen biyu
Dakarun rundunar sojan Najeriya sun samu nasarar kama wasu ƴan bindiga biyu dai-dai lokacin da suka je asibiti domin a duba lafiyar su a wani asibiti dake Kaduna Mutanen biyu
Gwamnatin tarayya ta ayyana ranar Talata, 1 ga watan Oktoba a matsayin ranar hutun bikin tunawa da ranar da Najeriya ta samu ƴan cin kai daga turawan mulkin mallaka na
Jami’an Hukumar Yaki da yi wa Tattalin Arzikin Kasa Ta’annati (EFCC) sun kai wani samame da tsakar dare a kan gidajen kwanan dalibai na Jami’ar Usmanu Danfodiyo da ke Sakkwato
Wasu matasa guda uku sun bayyana a gaban wata kotun majistire dake zamanta a unguwar Gyadi-Gyadi dake Kano inda ake tuhumarsu da zargin yin garkuwa da mutane. Ana zarginsu ne
Hukumar EFCC dake yaƙi da masu yiwa tattalin arzikin ƙasa zagon ƙasa ta kama Darius Ishaku tsohon gwamnan jihar Taraba kan zargin al-mundahanar kuɗaɗen da yawansu yakai biliyan 9. Wasu
Kotun majistare ta Badagry da ke Legas a ranar Alhamis, ta bayar da umarnin tsare wani matashi dan shekara 28, Stanley Amos, da ake zargi da lalata wata yarinya ‘yar
Mai shari’a Haleemah Salman ta babbar kotun jihar Kwara da ke zamanta a Ilorin a jiya ta yanke hukuncin kisa ta hanyar rataya ga wasu mutane biyar da ke fuskantar
Gwamnatin tarayya ta kara yawan alawus din masu yi wa kasa hidima (NYSC) zuwa N77,000 duk wata, daga Yuli 2024. Wannan ci gaban ya biyo bayan kafa dokar mafi karancin
Rundunar ƴan sandan jihar Bauchi ta ce jami’anta sun kama wasu mutane uku da ake zargi da aikata fashi da makami a ƙaramar hukumar Misau dake jihar. A wata sanarwar
Mai shari’a Rahman Oshodi na kotun laifuffukan lalata da cin zarafin cikin gida a jihar Legas da ke Ikeja ya yanke wa wani matashi mai suna David Charles hukuncin daurin
Mataimakin shugaban ƙasa, Kashim Shettima ya jagoranci tawagar Najeriya a wurin babban taron Majalisar Dinkin Duniya da ake gudanarwa a hedkwatar majalisar dake birnin New York na ƙasar Amurka. Shettima
Jami’an ƴan sandan biyar ne suka mutu a yayin da wasu 11 suka jikkata a wani mummunan hatsarin mota da ya faru akan babbar hanyar Zaria zuwa Kano. Hatsarin ya
Dakarun sojan Najeriya dake aiki a rundunar Operation Haɗin Kai wacce ke samar da tsaro a yankin arewa maso gabas sun samu nasarar hallaka wasu mayaƙan ƙungiyar ƴan ta’adda ta
Wata tankar mai dake maƙare da fetur tayi bindiga ta kama da wuta inda ta jikkata mutane da dama tare da jefa garin wasu cikin firgici da daren ranar Litinin