Zaɓaɓɓen shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya gana da gwamnonin Najeriya 36 a fadar Aso Rock dake Abuja. Wannan ne taron farko da ya gudanar da gwamnonin tun bayan da
Karanta sababbin labarai da rahotanni daga Arewacin Najeriya a cikin harshen Hausa a AREWA News. Mun kawo maku bayanan da suka shafi siyasa, kasuwanci, al’amura da kuma harkokin jama’a a yau da kullum.
Zaɓaɓɓen shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya gana da gwamnonin Najeriya 36 a fadar Aso Rock dake Abuja. Wannan ne taron farko da ya gudanar da gwamnonin tun bayan da
Gwamnan jihar Bauchi, Bala Muhammad ya amince a ɗauki sabbin ma’aikata 1480 domin cike gurbin da hana ɗaukar ma’aikata da gwamnatin, Barrister Muhammad Abubakar ta saka ya haifar. Gwamnan Abubakar
Shugaba Bola Tinubu ya rantsar da Sanata George Akume a matsayin sabon sakataren gwamnatin tarayya. A ranar Laraba ne aka rantsar da Akume a fadar shugaban kasa da ke Abuja.
Kwamitin majalisar wakilai kan harkokin sufurin jiragen sama ya bukaci gwamnati da ta dakatar da kafa kamfanin Najeriya Air. Kwamitin ya cimma wannan matsaya ne a ranar Talata bayan wani
Majalisar Dattawa a ranar Talata ta amince da bukatar shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu ya naɗa masu bashi shawara su 20. Shugaban majalisar, Ahmad Lawan shi ne ya gabatar bukatar
Shugaban Najeriya Bola Tinubu, a ranar Litinin, ya gana da shugabannin kungiyar ma’aikatan lafiya, JOHESU. Kungiyar ta kwashe sama da mako guda tana yajin aiki, inda ta janye mambobinta daga
Gwamnatin Jihar Kwara ta rage kwanakin aiki zuwa kwanaki uku ga ma’aikatan gwamnati. Shugaban ma’aikata, Murtala Atoyebi, ne ya bayyana hakan a wata sanarwa da ya rabawa manema labarai a
Gwamnan jihar Kwara, Abdulrahman Abdulrazaq a ranar Litinin ya bada umarnin cewa ma’aikatan jihar su rika zuwa aiki sau uku a mako maimakon kwanaki biyar. Shugabar ma’aikatan jihar,Susan Modupe Oluwole
Babban Kotun Tarayya dake Abuja ta hana hukumar EFCC dake yaƙi da yiwa tattalin arzikin kasa ta’annati da kuma takwararta ta ICPC kama tsohon gwamnan jihar Zamfara sanata Abdulaziz Yari
Hadarin mota a Kano ya yi sanadin mutuwar mutane akalla 18, lamarin da ya jawo hawaye a idanun masoya da ‘yan uwa. Rahotanni sun bayyana cewa, wannan mummunan lamari ya
A kokarinsa na cika alkawuran yakin neman zaben gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya bayar da umarnin rusa wasu haramtattun gine-gine da aka gina a jihar. A cikin wata
Tsohon Sakataren Gwamnatin Jihar Borno, Alhaji Usman Jidda Shuwa ya riga mu gidan gaskiya. Shuwa wanda har ranar 29 ga watan Mayu shi ne sakataren gwamnatin jihar ta Babagana Umara
A jikkata wasu jami’an tsaro a wani hari da yan bindiga su ka kai kan jerin ayarin motocin gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello ranar Asabar akan hanyar Abuja zuwa Lokoja.
An zaɓi gwamnan jihar Bauchi, Bala Muhammad a matsayin sabon shugaban kungiyar gwamnonin jam’iyyar PDP. Siminalayi Fabura zaɓaɓɓen gwamnan jihar Rivers shi ne mataimakin shugaban kungiyar. Muhammed da Fubara an
Shugaba Bola Tinubu ya yi alkawarin sake nazarin mafi karancin albashin ma’aikata domin dacewa da yanayin tattalin arzikin kasar nan. A cewarsa, akwai bukatar gwamnatin tarayya da na jihohi su
Hukumar EFCC dake yaƙi da masu yiwa tattalin arzikin kasa ta’annati ta titsiye tsohuwar ministar harkokin mata Pauline Tallen kan zargin azurta kai ta hanyar al-mundahana. Jaridar The Cable ta
Mayakan kungiyar ISWAP su 73 tare da iyalinsu ne suka mika kansu ga sojojin shiya ta ɗaya na rundunar Operation Haɗin Kai dake Borno. A cewar Zagazola Makama dake wallafa
A ranar Juma’a ne shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu, ya yi wata ganawar sirri da gwamnonin jam’iyyar All Progressives Congress, APC. Shugaba Tinubu a wani sako da ya wallafa a
Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya naɗa kakakin majalisar wakilai, Femi Gbajabiamila a matsayin shugaban ma’aikatan fadar shugaban kasa. Tsohon mataimakin gwamnan jihar Jigawa, Ibrahim Hassan Hadejia shi ne zai
Wata kungiya mai zaman kanta da ke mai da hankali kan kare hakkin dan Adam da samar da zaman lafiya, Stefanos Foundation, ta bayyana cewa tsakanin watan Janairu zuwa Afrilu,