Hukumar tsaron farar hula ta Najeriya (NSCDC) ta tura jami’anta sama da 1,100 a fadin Jihar Bauchi domin tabbatar da kare rayuka da dukiyoyin al’umma yayin bukukuwan Kirsimeti da Sabuwar
Hukumar tsaron farar hula ta Najeriya (NSCDC) ta tura jami’anta sama da 1,100 a fadin Jihar Bauchi domin tabbatar da kare rayuka da dukiyoyin al’umma yayin bukukuwan Kirsimeti da Sabuwar
Wata ƙungiya mai goyon bayan Shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu, wacce aka sani da Tinubu Vanguard, ta sanar da dakatar da dukkan ayyukanta na siyasa tare da janye goyon bayanta
Gwamnatin Rasha ta bayyana cewa ta bai wa Venezuela tabbacin samun cikakken goyon bayanta, a daidai lokacin da Amurka ke ci gaba da kai hare-hare da kuma ɗaukar matakai a
Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta bayyana shirin fara gwajin ta’ammali da ƙwayoyi ga duk masu neman aikin gwamnati a ƙasar, inda ta ce daga yanzu gwajin zai zama wajibi kafin a
Rahotanni sun nuna cewa wasu ƴanbindiga sun yi awon gaba da matafiya 28 daga garin Zak da ke yankin Bashar a ƙaramar hukumar Wase ta jihar Filato. Wani mazaunin ƙaramar
Dakarun Sojin Najeriya karkashin Operation HADIN KAI sun yi wa ayarin kayan aiki na Boko Haram/ISWAP kwanton bauna a Jihar Borno, inda suka kashe ‘yan ta’adda 21 a yankunan Sojiri
Wasu matasa a Jihar Kebbi sun gudanar da zanga-zangar lumana a Birnin Kebbi a ranar Asabar, inda suka bukaci Hukumar Yaki da Cin Hanci da Rashawa, EFCC, ta saki tsohon
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya amince da sauya sunan Jami’ar Kiwon Lafiya ta Tarayya da ke Azare zuwa Jami’ar Sheikh Dahiru Usman Bauchi, domin karrama marigayi fitaccen malamin addinin
Shugaban Ƙasar Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya ce tafiyarsa zuwa kujerar shugabancin ƙasa ta kasance mai cike da ƙalubale da jarabawa masu yawa, inda ya danganta nasararsa da jajircewa da
Tsohon gwamnan jihar Sokoto da ke arewa maso yammacin Najeriya, Muhammadu Attahiru Bafarawa, ya bayyana cewa ba shi da niyyar komawa jam’iyyar APC mai mulkin ƙasa, yana mai jaddada cewa
Wata mummunar gobara ta tashi a kasuwar katako da ke yankin tashar jirgin ƙasa a birnin Gombe, inda ta ƙone shaguna da kayayyaki masu yawa, lamarin da ya jefa ‘yan
Wasu matasa a birnin Kano sun kashe wani matashi da ake zargi da kisan ladanin wani masallaci, lamarin da ya tayar da hankula a unguwar Hotoro. Rahotanni sun ce lamarin
Hukumar Kula da Ayyukan ‘Yan Sanda ta Ƙasa (PSC) ta sanar da fara daukar sababbin ‘yan sanda 50,000 a fadin Najeriya, a wani mataki na ƙarfafa aikin tsaron al’umma da
Fitaccen ɗan kokawa John Cena ya ajiye takalmin kokawa bayan shafe shekaru 24 a WWE. Ya yi wasan bankwana a birnin Washington, inda Gunther ya kayar da shi ta hanyar
Fitaccen ɗan kokawa John Cena ya ajiye takalmin kokawa bayan shafe shekaru 24 a WWE. Ya yi wasan bankwana a birnin Washington, inda Gunther ya kayar da shi ta hanyar
Fitaccen ɗan kokawa John Cena ya ajiye takalmin kokawa bayan shafe shekaru 24 a WWE. Ya yi wasan bankwana a birnin Washington, inda Gunther ya kayar da shi ta hanyar
Tsohon Gwamnan Jihar Sokoto, Aminu Waziri Tambuwal, ya ce ba ya cikin ’yan Arewa da ke haɗuwa domin cewa dole ne Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya bar mulki. Sai dai
An gabatar da sabbin sojojin Rundunar Sojin Ƙasa ta Najeriya a wani bikin yayewa da aka gudanar a yau Asabar a birnin Zaria, bayan kammala horo na tsawon watanni shida.
Wasu mutane uku ’yan ƙabilar Fulani da hukumar tsaro ta farin kaya ta DSS ta tsare tsawon watanni sun bayyana jin daɗi da kuma ɓacin rai bayan sakin su da
Wani dalibi na Jami’ar Najeriya Nsukka (UNN) ya rasa ransa bayan dukan da ake zargin ‘yan uwansa dalibai suka yi masa a ɗakin kwanan maza na Eni Njoku, sakamakon zargin