Wasu ma’aikatan kamfanin mai na Shell su biyu sun fada hannun masu garkuwa da mutane a jihar Rivers.
Har ila yau masu garkuwar sun kashe jami’an ƴansanda biyu dake yiwa ma’aikatan rakiya.
Lamarin yafaru ne a kan titin East West dake a jihar ta Rivers.
Manya ma’aikatan biyu ana kama sun e lokacin da suke kan hanyarsu ta dawowa daga jihar Bayelsa bayan wata ziyarar aikin da suka kai.