‘Yan bindiga sun yi garkuwa da ma’aikatan kamfanin Shell su biyu

Wasu ma’aikatan kamfanin mai na Shell su biyu sun fada hannun masu garkuwa da mutane a jihar Rivers.

Har ila yau masu garkuwar sun kashe jami’an ƴansanda biyu dake yiwa ma’aikatan rakiya.

Lamarin yafaru ne a kan titin East West dake a jihar ta Rivers.

Manya ma’aikatan biyu ana kama sun e lokacin da suke kan hanyarsu ta dawowa daga jihar Bayelsa bayan wata ziyarar aikin da suka kai.

More News

EFCC na neman Yahaya Bello ruwa a jallo

Hukumar Yaki da yi wa Tattalin Arzikin Kasa Ta’annati (Economic and Financial Crimes Commission) ta bayyana tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello a matsayin...

Mutane da dama sun mutu bayan motar fasinja ta taka bam a Borno

Akalla mutane 16 ne ake fargabar sun mutu yayin da wasu 20 suka jikkata bayan wata motar fasinja da ke kan titin Baga-Kukawa a...

Sojoji Sun Ceto Lydia Simon ĆŠaya Daga Cikin Ćłan Matan Chibok

Dakarun sojan Najeriya dake aiki da rundunar samar da tsaro ta Operation Desert Sanity III sun samu nasarar ceto, Lydia Simon É—aya daga cikin...

Gwamna da ƴansanda sun daƙile yunkurin EFCC na kama Yahaya Bello

A ranar Laraba ne Gwamnan Jihar Kogi, Usman Ododo, ya dakile wani yunkurin da Hukumar Yaki da yi wa Tattalin Arzikin Kasa Ta’annati ta...