Tsoron Æ´an bindiga ya sa manoma kwashe amfanin gonar da bai karasa nuna ba a jihar Katsina

Manoma a wasu sassan jihar Katsina sun shiga tsaka mai wuya sakamakon yadda Æ´an bindiga suke saka shanu suna lalata musu kayan amfanin gona.

Manoman sun bayyana da zarar kayi korafi Æ´an bindiga ka iya harbe mutum nan take.

Rahotanni sun nuna cewa manoman suna kwashe amfanin gonar su duk da cewa bai gama karasawa domin gujewa asara.

Garuruwan da suke ƙaramar hukumar Sabuwa na daga cikin wuraren da lamarin yafi kamari.

Wasu mazauna garin Dugun Mu’azu sun koka kan yadda hukumomi su gaza kawo musu É—auki kan halin da suka samu kansu a ciki.

More News

An sake gano gawar wani shugaban Fulani da ya ɓata a jihar Filato

An gano gawar wani Arɗon Fulani, Umar Ibrahim da ya ɓace a cikin wata rijiya dake kauyen Jokom a ƙaramar hukumar Mangu ta...

An kama Æ´an kungiyar IPOB 18 da ake zargi da kisan Æ´an sanda

Rundunar yan sandan jihar Imo ta kama mutane 18 da ake zargi da zama yan kungiyar IPOB da suke da hannu a kisan Æ´an...

Kotun ɗaukaka ƙara ta tabbatar da zaɓen gwamnan jihar Sokoto

Kotun ɗaukaka ƙara dake Abuja ta tabbatar da zaɓen, Ahmed Aliyu a matsayin gwamnan jihar Sokoto. Rukunin alkalan kotun su uku sun yi watsi da...

Kotun ɗaukaka ta soke zaɓen shugaban majalisar dokokin jihar Kaduna

Kotun ɗaukaka ƙara dake Abuja, ta soke zaɓen kakakin majalisar dokokin jihar Kaduna, Yusuf Liman. Alkalan kotun uku sun bayar da umarni da a sake...