Tsawa ta rufta wa babban ofishin ‘yan sandan Wukari

Tsawa ta fada wa babban ofishin ‘yan sandan Wukari da ke jihar Taraba yayin da ake tafka ruwa a daren Alhamis. Duk da dai babu wanda ya raunata, tsawar ta hallaka wata katuwar bishiya da ke gaban ofishin ‘yan sandan.

Wasu ‘yan sanda da ke kan aiki a lokacin da tsawar ta fada wa gurin sun ce karar gagaruma ce da har ta sa kowannensu ya nemi mafaka.

Wani dan sanda da ya nemi kar a bayyana sunansa ya bayyana wa Daily Trust cewar Allah ya takaita babu wani mutum ko abin hawa a kasan bishiyar a lokacin da tsawar ta fado.

More News

ÆŠalibai a Jami’ar Jos na zanga-zanga saboda rashin wuta da ruwa

Wasu daliban jami’ar Jos da ke jihar Filato a ranar Alhamis sun gudanar da zanga-zangar nuna rashin amincewarsu da matsalar karancin ruwa da rashin...

MTN yana ƙoƙarin ƙara kuɗin kati da data a Najeriya

Katafaren kamfanin sadarwa na MTN na kokarin kara kudin katin waya da na data a Najeriya. Kamfanin sadarwa mafi girma a nahiyar Afirka ya ba...

Gwamnatin Kano Ta Rage ₦500,000 A Kuɗin Aikin Hajjin Bana

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya sanar da yiwa maniyatan Aikin Hajji da suka fito daga jihar kyautar ₦500,000 domin su cika kuɗin...

Ƴan bindiga sun sace wani limami a jihar Kogi

Ƴan bindiga sun yi garkuwa da Quasim Musa babban limamin garin Iyara dake ƙaramar hukumar Ijumu ta jihar Kogi. Lamarin ya faru ne a ranar...