Fadar Shugaban Ƙasa ta karɓi cikakken rahoton tsaro daga Gwamnan Jihar Kwara, AbdulRahman AbdulRazaq, dangane da harin ta’addanci da aka kai a ƙaramar hukumar Kaiama. Ganawar ta gudana ne a
Fadar Shugaban Ƙasa ta karɓi cikakken rahoton tsaro daga Gwamnan Jihar Kwara, AbdulRahman AbdulRazaq, dangane da harin ta’addanci da aka kai a ƙaramar hukumar Kaiama. Ganawar ta gudana ne a
Gwamnatin tarayya ware biliyan ₦6.14 a matsayin kuɗaɗen tafiye-tafiye zuwa kasashen waje da shugaban ƙasa,Bola Ahmad Tinubu zai yi a shekarar 2016. Bayanin haka na kunshe ne cikin kunshin kasafin
Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya isa birnin Maiduguri babban birnin jihar Borno inda zai kaddamar da wasu ayyuka da gwamnan jihar, Babagana Umar Zulum ya aiwatar. Ana sa ran
Shugaban Ƙasar Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya ce tafiyarsa zuwa kujerar shugabancin ƙasa ta kasance mai cike da ƙalubale da jarabawa masu yawa, inda ya danganta nasararsa da jajircewa da
An samu rsshin jituwa a zauren Majalisar Dattawa ranar Laraba yayin da Sanata Abdul Ningi daga Bauchi ya jagoranci korafe-korafe kan yadda ake aiwatar da umarnin Shugaba Bola Tinubu na
Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya yi wata ganawa ta musamman da Gwamnan Jihar Rivers, Siminalayi Fubara, a Villa ta Shugaban Ƙasa da ke Abuja ranar Litinin. Rahotanni sun nuna
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya shiga wani taron sirri na gaggawa da manyan hafsoshin tsaro a fadar shugaban ƙasa da ke Abuja a ranar Talata. Taron ya gudana ne
Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya yi marhabin lale da sakin dalibai 24 na Makarantar Sakandaren Gwamnati ta Maga dake karamar hukumar Danko Wasagu da wasu yan bindiga suka sace
Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya sake jaddada kudirin gwamnatinsa na kawo ƙarshen ta’addanci da ayyukan ‘yan fashi a Arewacin Najeriya. Ya ce ba zai yarda wani ɓangare na ƙasar
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa Najeriya ba za ta bari kowace ƙasa ta tsoratar da ita ba, duk da damuwar da ake nunawa a duniya game da
Yawan sojojin da aka kama kan zargin shirya yiwa gwamnatin shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu juyin mulki ya karu ya zuwa 42. Tun da farko hedkwatar tsaron Najeriya ta sanar
Majalisar kasa ta amince da bukatar shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya gabatar a gabanta ta neman gwamnatinsa ta ciwo bashin kudi dalar Amurka biliyan $2.35 domin cike giɓin kasafin
Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya aika da sunan Dr. Bernard Mohammed Doro zuwa Majalisar Dattawa domin tabbatar da shi a matsayin sabon minista daga Jihar Filato. Wannan na zuwa
Gwamnan Jihar Rivers, Siminalayi Fubara, ya koma kan kujerarsa bayan shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya ɗaga dokar ta-baci da aka shimfiɗa a jihar tsawon watanni shida. Rear Admiral Ibok-Ete
Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya isa birnin Tokyo na kasar Japan inda zai halarci taron kasa da kasa da kan cigaban Nahiyar Afirika da aka yi wa lakabi da
Femi Gbajabiamila, shugaban ma’aikatan fadar shugaban kasa, ya bukaci shugabannin siyasa na Arewacin Najeriya da su mara wa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu baya domin samun nasarar sake tsayawa takara
Abdulmumin Jibrin Kofa dan majalisar wakilai ta tarayya daga jihar Kano dake wakiltar kananan hukumomin Kiru/ Bebeji a majalisar karkashin jam’iyar NNPP ya gana da shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu
Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya dawo gida Najeriya bayan ziyarar aiki da ya kai kasashen Brazil da kuma St. Lucia dake yankin Karebiyan. Jirgin shugaban kasar ya sauka a
Mai ba Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu shawara kan harkokin yaɗa labarai da sadarwa, Sunday Dare, ya bayyana cewa akwai mutane da ba za su taɓa yafe wa Tinubu ba
Sanata mai wakiltar Borno ta Kudu, Ali Ndume, ya bayyana cewa yana iya ficewa daga jam’iyyar All Progressives Congress (APC) idan Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya gaza gyara halin da