Kudirin dokar haraji da shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya gabatarwa da majalisar ƙasa ya tsallake karatu na biyu a majalisar wakilai ta tarayya. A cikin watan Oktoba, Tinubu ya
Kudirin dokar haraji da shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya gabatarwa da majalisar ƙasa ya tsallake karatu na biyu a majalisar wakilai ta tarayya. A cikin watan Oktoba, Tinubu ya
Kudirin dokar haraji da shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya gabatarwa da majalisar ƙasa ya tsallake karatu na biyu a majalisar wakilai ta tarayya. A cikin watan Oktoba, Tinubu ya
Shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu zai tafi ƙasar Faransa a ranar Laraba a wata ziyara da zai kai ta ƙashin kansa. A wata sanarwa da mai magana da yawun shugaban
Majalisar dattawa ta amince da buƙatar shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu da ya mika mata ta neman korar dakatattun kwamshinonin zaɓen jihohin Adamawa, Sokoto da kuma Abia. An amince da
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya tafi Tanzania a ranar Lahadi domin halartar taron ƙoli na Afirka kan makamashi da za a gudanar a Dar es Salaam, babban birnin ƙasar.
Shugaba Bola Tinubu ya bayyana cewa, Nijeriya ta gurfanar da fiye da 100 daga cikin masu daukar nauyin ta’addanci da kuma tallafawa kungiyoyin ta’addanci cikin shekaru biyu da suka gabata.
Jam’iyyar APC ta Arewacin Tsakiyar Najeriya ta ce yankin Arewaci zai goyi bayan Shugaba Bola Tinubu a zaben 2027. A cikin wata sanarwa da aka fitar ranar Litinin, bayan taro
Zaɓaɓɓen shugaban kasar, Ghana John Drammani Mahama ya ziyarci shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu a fadar Aso Rock. Mai taimakawa shugaban kasa Tinubu kan soshiyal midiya, Olusegun Dada shi ne
Sanata, Eyinnaya Abaribe ɗan majalisar dattawa dake wakiltar mazabar Kudancin Abia a majalisar ya bayyana cewa shugaban ƙasa, Bola Ahmad bai nemi amincewar majalisar dattawan ba kafin ya sayo sabon
Majalisar dattawa ta amince da buƙatar shugaban ƙasa Bola Ahmad Tinubu ta cin bashin dalar Amurka biliyan $2.2. Majalisar dattawan ta amince da buƙatar ciwon bashin ne bayan da ta
Mai ba da shawara kan tsaro na kasa, Nuhu Ribadu, ya yi gargadin cewa hana tsaro a karkashin mulkin Shugaba Bola Tinubu ba za a lamunta ba, kamar yadda Hukumar
Shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu ya bayar da umarnin gaggauta sakin yaran nan da aka gurfanar a gaban kotu inda ake tuhumarsu da zargin cin amanar ƙasa. Ministan yaɗa labarai,
Shugaba Bola Tinubu na shirin zuwa birnin Paris na kasar Faransa daga birnin Landan na kasar Birtaniya, a kowane lokaci daga yanzu don wani ‘muhimmiyar hulda’. Wani makusancin siyasa na
Mai ba shugaban kasa shawara na musamman kan harkokin yada labarai Ajuri Ngelale ya ajiye aikinsa na wani lokaci domin tunkarar matsalar lafiya. Mista Ngelale ya bayyana hakan ne a
Aƙalla mutane shida aka kashe a wasu hare-hare biyu da aka kai ƙaramar hukumar Agatu ta jihar Benue. Rahotanni sun bayyana cewa mutum guda aka kashe a garin Iwari a
Aƙalla mutane shida aka kashe a wasu hare-hare biyu da aka kai ƙaramar hukumar Agatu ta jihar Benue. Rahotanni sun bayyana cewa mutum guda aka kashe a garin Iwari a
A ranar Litinin 19 ga watan Agusta ne shugaba Bola Tinubu zai tafi kasar Faransa, inda zai tashi daga Abuja, babban birnin kasar. Hakan na kunshe ne cikin wata sanarwa
Shugaba Bola Tinubu ya bayar da umarnin rage yawan wakilan Najeriya zuwa taron Majalisar Dinkin Duniya karo na 79 da ake gudanarwa a birnin New York na kasar Amurka. Femi
Shugaba Bola Tinubu ya amince da nadin wasu mutane a majalisar gudanarwar jami’o’in gwamnatin tarayya da manyan makarantun ilimi. A wata sanarwa da kakakinsa, Ajuri Ngelale, ya fitar ranar Laraba,
Uwargidan shugaban kasa, Oluremi Tinubu, ta bayar da gudummawar buhunan shinkafa 25kg ga gidaje 2,400 a jihar Bauchi. An sanar da hakan ne a cikin wani faifan bidiyo da AIT