A halin yanzu dai hedikwatar jam’iyyar APC mai mulki a jihar Jigawa na ci da wuta. An kona sakatariyar ne a lokacin rikicin da ya barke a zanga-zangar kin jinin
A halin yanzu dai hedikwatar jam’iyyar APC mai mulki a jihar Jigawa na ci da wuta. An kona sakatariyar ne a lokacin rikicin da ya barke a zanga-zangar kin jinin
Har yanzu ana cigaba da aikin ceto bayan kwalwkwale ya kife da mutum sama da 30 a Jihar Jigawa Haɗarin kwalekwalen ya abku ne a daren jiya Lahadi a ƙauyen
Wata kungiyar jin ƙai mai suna Sawaba Humanitarian Initiative ta gudanar taron addu’a na musamman domin kawo ƙarshen matsalar tsaro da tattalin arziki dake wahalar da ƴan Najeriya. An gudanar
Wata kungiyar jin ƙai mai suna Sawaba Humanitarian Initiative ta gudanar taron addu’a na musamman domin kawo ƙarshen matsalar tsaro da tattalin arziki dake wahalar da ƴan Najeriya. An gudanar
Isa Dogonyaro wakilin al’ummar ƙananan hukumomin Garki da Baɓura a majalisar wakilai ta tarayya ya rasu. Ɗaya daga cikin abokan aikin marigayin a majalisar tarayya, Bello El-Rufai ya sanar da
Gwamna Malam Umar A. Namadi ya amince da nadin Farfesa Muhammad Ibrahim Yakasai a matsayin sabon shugaban jami’ar Sule Lamido da ke Kafin Hausa, SLU. Hakan na kunshe ne cikin
Jami’an rundunar ‘yan sandan jihar Jigawa sun kama wasu mutane biyu da ake zargin ‘yan fashi da makami ne. Mataimakin jami’in hulda da jama’a na rundunar, ASP Abubakar Isah, ya
Shagunan da basu gaza uku bane suka ƙone tare da dukiya ta miliyoyin naira a wata gobara da ta tashi ranar Juma’a a Bakin Kasuwa dake ƙaramar hukumar Hadejia ta
Ƴan sanda a jihar Jigawa sun kama wasu mutane hudu da ake zargin masu garkuwa da mutane ne da kuma wani mai kera makamai. Jami’in hulda da jama’a na rundunar,
Majalisar dokokin jihar Jigawa ta dakatar da wasu shugabannin ƙananan hukumomi uku kan zargin yin tafiya kasar waje ba tare da izinin majalisar dokokin jihar ba da na bangaren zartarwa.
Gwamnatin Jigawa ta ce ta kashe naira miliyan 500 wajen samar da ingantattun wuraren wanka a makarantu da asibitoci da kasuwanni da wuraren ajiye motoci a fadin jihar. Kwamishinan Albarkatun
Jam’iyar APC a jihar Jigawa ta dakatar da shugaban jam’iyar na karamar hukumar Roni, Alhaji Saleh Idris wanda aka kama da zargin yiwa wata yarinya ciki bayan da ya yi
Gwamna Malam Umar A Namadi, ya baiwa rundunar ‘yan sandan Najeriya da ke jihar Jigawa tallafin babura 30 na sintiri. Da yake jawabi a lokacin da yake gabatar da baburan,
An jefar da gawar wata yarinya ‘yar shekara 16 a cikin rijiya da ke karamar hukumar Ringim ta jihar Jigawa. Wani dan uwan mamaciyar da ya sakaye sunansa, ya ce
Wani yaro mai shekaru biyar da aka bayyana da suna Salmanu aka bada rahoton gano shi cikin jini bayan da aka yanka wuyansa a wani kauye dake karamar hukumar Kazaure
Kotun daukaka kara dake Abuja ta kori kara tare da wanke tsohon gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido da wasu mutane kan zargin almundahanar kudade. Alkalan kotun uku karkashin jagorancin mai
Wani matashi dan shekara 21 da ake zargi da yin barna a taransifoma mai suna Timothy Marcus ya tsallake rijiya da baya a jihar Jigawa. Lamarin ya faru ne a
Rukunin farko na alhazan jihar Jigawa sun tsira daga hatsarin jirgin sama bayan da jirgin saman Max Air da suke ciki ya yi saukar gaggawa a Kano. Jirgin ya yi
An tsinci gasar wani yaro Almajiri mai shekaru 16 Yusufa Mustapha, bayan wasu ‘yan bindiga sun zare idonsa daya a karamar hukumar Kiyawa ta jihar, kamar yadda rundunar ‘yan sandan
A Jigawa State High Court No. 8 sitting in Kaugama Local Government Area on Friday convicted and sentenced three men to death by hanging for armed robbery and murder. The