An yi taron addu’a a Jigawa kan rashin tsaro da matsin rayuwa

Wata kungiyar jin Æ™ai mai suna Sawaba Humanitarian Initiative ta gudanar taron addu’a na musamman domin kawo Æ™arshen matsalar tsaro da tattalin arziki dake wahalar da Æ´an Najeriya.

An gudanar da taron addu’ar ne a Dutse babban birnin jihar Jigawa bayan da duk Æ™oÆ™arin da jami’an tsaro suka yi na hana taron ya ci tura.

Daruwan-ÆŠaruwan mutane da suka halarci taron addu’ar sun bayyana damuwarsu kan makomar Æ™asarnan dai-dai  lokacin da yunwa, cututtuka da talauci ke cigaba da kashe mutane a kullum a yayin da waÉ—anda suke kan mulki a ke cigaba da nuna ko-in-kula kan halin da ake ciki.

Da yake magana bayan taron addu’ar, shugaban Æ™ungiyar Sawaba Humanitarian Initiative na Æ™asa, Kwamared Umar ÆŠanjani Hadejia ya ce halin da ake ciki na nema yafi Æ™arfin talaka.

“Sai da na kasa riÆ™e hawaye bayan da naga yadda yunwa take wahalar da tsofaffi da yara ar Æ™auyukan Jigawa,”

“Babu É—an siyasa mai hankali da zai yi bacci lafiya bayan ganin abun da na gani a Æ™auyuka da dama,” ya ce .

Ya ce za gudanar da irin wannan addu’ar a Æ™ananan hukumomin jihar.

More News

Zanga-zanga: An jibge Æ´an sanda 4200 a Abuja

Rundunar Æ´an sandan birnin tarayya Abuja ta tura Æ´an sanda 4200 gabanin zanga-zangar da za a gudanar a cikin watan Agusta. Kamar yadda masu shirya...

Kamfanin NNPC ya shirya daukar karin ma’aikata

Kamfanin mai na Nigerian National Petroleum Company Limited ya shirya daukar karin ma’aikata.Kakakin kamfanin na NNPC, Olufemi Soneye, ya tabbatar da hakan a wata...

Ya kamata matasa su yi haÆ™uri zanga-zanga ba ita ce mafita ba – Sarkin Zazzau

Sarkin Zazzau, Mai Martaba Ahmed Nuhu Bamalli ya ce matasa su ƙara haƙuri da gwamnatin tarayya su janye zanga-zangar da suka shirya gudanarwa a...

Zanga-zanga: Tinubu ya gana da gwamnonin APC

Shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu ya gana da gwamnonin da aka zaɓa ƙarƙashin jam'iyar APC. Taron ganawar da aka gudanar a fadar shugaban ƙasa ta...