Wasu matasa guda uku sun bayyana a gaban wata kotun majistire dake zamanta a unguwar Gyadi-Gyadi dake Kano inda ake tuhumarsu da zargin yin garkuwa da mutane. Ana zarginsu ne
Wasu matasa guda uku sun bayyana a gaban wata kotun majistire dake zamanta a unguwar Gyadi-Gyadi dake Kano inda ake tuhumarsu da zargin yin garkuwa da mutane. Ana zarginsu ne
Mazauna yankin Nepa dake ƙaramar hukumar Jos North ta jihar Filato sun kama wani mutum da ake zargin mai garkuwa da mutane ne da ya karbi kuɗin fansa naira miliyan
Masu garkuwa da mutane sun yi awon gaba da mutane biyar mazauna ƙauyen Yangoji dake ƙaramar hukumar Kwali a birnin tarayya Abuja suka kuma harbi wani jigo a jam’iyar APC,
Rundunar ƴan sandan birnin tarayya Abuja ta ce jami’an tsaro sun kama wasu mutane huɗu da ake zargin ƴan fashin daji ne dake addabar birnin. A wata sanarwa da aka
Rundunar yan sandan jihar Kaduna ta ce jami’anta sun kama wasu gawurtattun masu garkuwa da mutane su 4 da suka shahara wajen yin garkuwa da mutane a yankin arewa maso
Jami’an ƴan sanda sun samu nasarar kama wani gawurtaccen mai garkuwa da mutane a jihar Kaduna. Mutumin da aka kama mai suna, Muhammad Bello ɗan shekara 30 na zaune ne
Rundunar ƴan sandan jihar Bauchi ta kama wani mai suna, Rabi’u Adamu da ake zargi da yin garkuwa da kuma kisan wani yaro ɗan shekara 12 ɗan gidan ASP Bala
Ƴan bindiga da ake zargin masu garkuwa da mutane ne sun yi garkuwa da shugaban jam’iyar PDP na jihar Edo, Tony Anizeigbeme. Rahotanni sun bayyana cewa an yi garkuwa da Azeigbeme
Shugaban ƙasa,Bola Ahmad Tinubu ya bayar da umarnin cewa kada a biya masu garkuwa da mutane ko sisi duk kuwa da matsin lambar da za ayi. Ministan sadarwa da wayar
Wasu masu garkuwa da mutane Gayya Alhaji Abdu da kuma Siyyo Alhaji Amadu sun tuba inda suka miƙa kansu ga shugabannin kungiyar mafarauta ta jihar Taraba inda suka ce ƙashin
Rundunar sojan saman Najeriya ta ce dakarunta sun samu nasarar kama Isa Abdul mai shekaru 35 wani fitaccen mai garkuwa da mutane a garin Durɓunde dake karamar hukumar Takai. A
Rundunar yan ƴansandan jihar Kano ta samu nasarar kama wani matashi da suka yi garkuwa da wani yaro mai shekaru 14 a garin Mariri dake ƙaramar hukumar Kumbotso ta jihar
Jam’iyyar PDP reshen jihar Legas, ta yi kira ga jami’an tsaro da hukumomin gwamnati da su sa kokari cikin gaggawa don ganin an sako shugaban jam’iyyar da aka sace, Philip
Rundunar yan sandan Najeriya ta kama mutane 16 da ake zargin suna da hannu ayin garkuwa da mutane da kuma aikata wasu manyan laifuka a birnin tarayya Abuja. Da yake
Kayode Egbetokun babban sifetan yan sandan Najeriya ya bayar da umarnin tura karin jami’an tsaro da kuma kayan aiki kan hanyar Abuja zuwa Kaduna. Hanyar ta Kaduna zuwa Abuja ta
Kungiyar likitocin Najeriya, NMA, ta tabbatar da kub’ɓucewar wani likitan da aka sace, Dokta Orockarrah Orock, da ke aiki a Asibitin Koyarwa na Jami’ar Najeriya, UNTH, Ituku-Ozalla, Jihar Enugu. An
Yan bindiga a ranar Litinin sun yi garkuwa da wani ɗan kasuwa, Nasiru Na’ayya dake kauyen Gangarbi dake karamar hukumar Roggo ta jihar Kano. Wani shedar gani da ido wanda
An sako Farfesa Onje Gye Wado tsohon mataimakin gwamnan jihar Nasarawa wanda aka yi garkuwa da shi ranar Alhamis da daddare bayan da aka biya naira miliyan 4 a matsayin
Masu satar mutane a Najeriya sun fara fitowa baro-baro suna umurtar dangin wadanda suka kama da su biya su kudin-fansa ta banki. Wannan alamari na faruwa ne a Abuja, babban
Asalin hoton, Getty Images Ƴan uwa da masu rajin kare haƙƙin ɗan adam sun bayyana ra’ayoyinsu kan hukuncin ɗaurin rai-da-rai da Babbar Kotun Tarayya ta yanke wa wasu masu garkuwa