Shugaba Muhammadu Buhari a yau Talata ya ƙaddamar da dalar shinkafa waɗanda ake cewa duk Afirka babu wadanda suka kai su girma. Fadar shugaban Najeriya ta fitar da hotunan yadda
Shugaba Muhammadu Buhari a yau Talata ya ƙaddamar da dalar shinkafa waɗanda ake cewa duk Afirka babu wadanda suka kai su girma. Fadar shugaban Najeriya ta fitar da hotunan yadda
Jam’iyyar APC ta tabbatar da cewa za ta gudanar da babban taronta na ƙasa ranar 26 ga watan Fabrairu. Gwamnan jihar Yobe kuma shugaban kwamitin riƙon jam’iyyar wanda kuma da
Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya ba rundunar sojin kasar umarni su yi amfani da karfi wajen kawo karshen ‘yan bindigar da ke kashe-kashen al’ummar da basu ji ba basu gani
Governors of the ruling All Progressives Congress APC rose from their meeting Sunday night in Abuja with a resolution to go ahead with the national convention of the party in February. No
Uban jam’iyyar APC a Najeriya, Mista Bola Ahmed Tinubu, ya bayyana cewa yana da ƙwarin gwiwa game da burinsa na zama shugaban Najeriya a shekarar 2023 Wannan na zuwa ne
Governor Abdullahi Ganduje has stirred dust in Kano State after he paid a surprise condolence visit to Haruna Ahmadu Zago, the court-recognised chairman of the party. His visit comes at
An gudanar da taron tunawa da dakarun sojin Najeriya da suka mutu a fagen daga
President Muhammadu Buhari, Vice-President Yemi Osinbajo and service chiefs honoured the nation’s fallen heroes during the Armed Forces Remembrance Day celebration at the National Arcade, Eagle Square, Abuja, on Saturday.
Tsohon gwamnan Jihar Abia da ke kudu maso gabashin Najeriya ya wanke Shugaba Buhari game da matsalar tabarɓarewar tsaro a Najeriya, yana mai cewa sakacin gwamnoni ne ya tsunduma ƙasar
Gwamnatin Najeriya ta kawo ƙarshen hanin da ta yi wa ƴan ƙasarta game da amfani da kafar sadarwa ta Twitter. Wannan na zuwa ne bayan shafe sama da kwanaki 200
Gwamnan Jihar Ebonyi, David Umahi, shi ma ya bayyana wa Shugaba Muhammadu Buhari aniyarsa ta fitowa takarar shugabancin Najeriya a yau talata a Abuja. Wannan na zuwa ne kwana guda
Tsohon gwamnan Jihar Legas kuma jigo a jam’iyyar APC mai mulki a Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya bayyana aniyarsa ta neman shugabancin Najeriya a zaben 2023. Tinubu ya bayyana hakan
Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya bayyana cewa bai damu da wanda zai gaje shi ba a matsayin shugaban ƙasa saboda “ya ajiye rahoton komai da komai”. Shugaban ya faɗi hakan
President Buhamadu Buhari has appointed Dr Doyin Salami as his Chief Economic Adviser in a bid to address the current economic crisis in the country. The development was made known
The Federal Government says it is yet to designate bandits as terrorists because of international best practices. In November, a Federal High Court in Abuja granted an ex parte application
A Kano lawmaker representing Tarauni Federal Constituency at the House of Representatives, Hafiz Kawu, has said that Vice President Prof. Yemi Osinbajo is the best person to succeed President Muhammadu
The Socio-Economic Rights and Accountability Project (SERAP) has urged President Muhammadu Buhari to investigate allegations of systemic mismanagement of security votes by governors since 1999. The organization asked him to
The Middle Belt Forum (MBF), has called on President Muhammadu Buhari to order security agencies to stop the human carnage ripping across Nigeria, especially in the Middle Belt. In a
Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya nuna nasarorin da kasar ta samu duk da kalubalen tsaro da koma bayan da annobar coronavirus ta haifar wa kasar. Shugaba Buhari ya ce abin
President Muhammadu Buhari, in a show of the nation’s appreciation for services rendered, sent a delegation to Kano State on Friday to condole the families of two prominent citizens, Dr