Jam’iyyar APC ta tabbatar da cewa za ta gudanar da babban taronta na Æ™asa ranar 26 ga watan Fabrairu.
Gwamnan jihar Yobe kuma shugaban kwamitin riÆ™on jam’iyyar wanda kuma da kwamitin shirya taron jam’iyyar ne ya bayyana haka a Abuja ranar Talata.
Wasu jaridun Najeriya sun rawaito cewa Mai Mala ya sanar da hakan ne a wajen taron da matan jam’iyyar ke gudanarwa a Abuja.
Gwamnan ya kara da cewa Æ™idayar Æ´aÆ´an jam’iyyar da aka gudanar a a bara ya sa sun gano cewa suna da mambobi miliyan 40.