APC ta sanya ranar 26 ga Fabrairu ranar babban taronta na ƙasa

Jam’iyyar APC ta tabbatar da cewa za ta gudanar da babban taronta na Æ™asa ranar 26 ga watan Fabrairu.

Gwamnan jihar Yobe kuma shugaban kwamitin riÆ™on jam’iyyar wanda kuma da kwamitin shirya taron jam’iyyar ne ya bayyana haka a Abuja ranar Talata.

Wasu jaridun Najeriya sun rawaito cewa Mai Mala ya sanar da hakan ne a wajen taron da matan jam’iyyar ke gudanarwa a Abuja.

Gwamnan ya kara da cewa Æ™idayar Æ´aÆ´an jam’iyyar da aka gudanar a a bara ya sa sun gano cewa suna da mambobi miliyan 40.

More News

Ƴan sanda sun kama mutane 50 kan rikicin da ya faru a wata kasuwa a Lagos

Rundunar Æ´an sandan jihar Legas ta kama mutane sama da 50 da ake zargin suna da hannu rikicin da ya faru a kasuwar Ile...

Ƴan Sanda sun kama wanda ya shirya kai harin jirgin ƙasar Abuja-Kaduna a shekarar 2022

Rundunar ƴan sandan Najeriya ta ce jami'anta sun kama wani mutum mai suna Ibrahim Abdullahi wanda ake zargi da kitsa harin jirgin ƙasar da...

Ƴansanda sun kama wanda ya kitsa harin da aka kai wa jirgin ƙasa a Kaduna

Rundunar ‘yan sandan Najeriya a ranar Alhamis, ta sanar da kame wanda ake zargin ya shirya harin da aka kai a jirgin ƙasan Abuja-Kaduna...

Sojoji Sun Ceto Mutane Daga Hannun Masu Garkuwa Da Mutane A Filato

Dakarun rundunar Operation Safe Haven dake aikin tabbatar da tsaro a jihar Filato da wani É“angare na jihar Kaduna sun samu nasarar ceto mutane...