All stories tagged :
News
Featured
INEC Ta Yi Watsi Da Kiran A Sauke Shugabanta
Hukumar zaɓen Najeriya (INEC) ta yi fatali da kiraye-kirayen da wasu ke yi na a sauke shugabanta, Farfesa Joash Amupitan, daga muƙaminsa.A cikin wata sanarwa da ta fitar, hukumar ta bayyana irin waɗannan kiraye-kirayen a matsayin hari ga dokokin da suka kafa ta.A ranar Alhamis ne jam’iyyar ADC mai...




![Flood sacks residents, destroys businesses in Osogbo [PHOTOS]](https://arewa.ng/wp-content/uploads/2021/08/1628076082_Flood-sacks-residents-destroys-businesses-in-Osogbo-PHOTOS.jpg)











